Sani Hamza
5022 articles published since 01 Nuw 2023
5022 articles published since 01 Nuw 2023
NSCDC Kano ta kama mutane hudu da ake zargi da fasa gidaje a Dambatta, Fagge da Tarauni, ta kwato kayayyaki, ta kuma qce za a gurfanar da su kotu.
Hukumar CDCFIB ta kori jami’an shige da fice 11, ta ladabtar da wasu 21 saboda cin hanci, karya doka da rashin ladabi, inda ta kuma ja kunne sauran jami'an NIS.
Gwamna Dikko Radda ya nada sababbin kwamishinoni uku da manyan sakatarori takwas a Katsina, inda ya bukaci su yi aiki da gaskiya, amana da tsoron Allah.
Shugaban hukumar NOA, Lanre Issa-Onilu ya dora alhakin gobarar tankar mai ta Neja kan sakaci da lalacewar dabi’u, yana mai cewa dibar mai laifi ne.
DSS ta kama masu safarar makamai uku a Kaduna, ta kwato AK-47 da alburusai sama da 200. Gwamna Uba Sani ya yaba, ya ce babu mafaka ga masu laifi.
‘Yan sanda sun kama Omoyele Sowore a Babbar Kotun Abuja bayan ya jagoranci zanga-zangar ‘Free Nnamdi Kanu’. Lauyoyinsa sun ce kamun nasa ya saba doka.
Jiga-jigan jam'iyyar PDP 15 a Zamfara, ciki har da shugabanni na jiha, sun koma APC. Yari da Matawalle za su karɓe su, APC ta ce za ta kwato mulki a 2027.
Gwamnatin tarayya ta yi ta’aziyya ga mutanen Neja bisa gobarar tankar man fetur da ta kashe fiye da 30, ta umurci NEMA da NOA su taimaka da wayar da kai.
Gwamnatin Osun ta nada Davido shugaban asusun tallafawa wasanni, domin janyo jari da inganta harkar wasanni, yayin da ake gyaran filin wasa na Osogbo.
Sani Hamza
Samu kari