Deen Dabai
680 articles published since 27 Afi 2023
680 articles published since 27 Afi 2023
Kotu ta tura wani matashi Auwal Usman gidan gyaran hali, sakamakon samunsa da lafin datsewa abokinsa Sabo Abduwa hannu a yayin da rigima ta kaure tsakaninsu.
An bayyana cewa manyan dalilan da suka janyo mahajjatan Najeriya suka sha fama da rashin lafiya, su ne cunkoso da aka samu a bana da kuma matsanancin zafin yan.
Shugaba Bola Tinubu, ya sanya hannu kan tsarin bai wa daliban Najeriya lamunin kudin karatu, wanda zai bai wa 'ya 'yan talakawa damar yin karatu mai zurfi.
Shugaban Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano (PCACC), ta ce bidiyon dala na Ganduje ya zubarwa da jihar Kano kima a.
Wani dan Najeriya mazaunin kasar Amurka, ya koka kan yadda ya shafe shekaru shida yana aikowa 'yan uwansa kudade da zummar su gina masa gida, sai dai kash.
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf da ake yi wa lakabi da Abba Gida Gida, ya ce watanni shida kwamishinoninsa ke da su wajen nuna irin kwazon aikinsu, inda.
Shugaba Bola Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima sun gabatar da wata kwakkwarar shaida a kan dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour, wato Peter Obi.
Gamayyar kungiyoyi na fararen hula, ta bukaci a gudanar da bincike mai zurfi na gaggawa kan yadda gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya tara dukiyarsa.
A ranar Talata ne aka sanar da Michael Opeyemi Bamidele a matsayin shugaban masu rinjaye na Majalisar Dattawa ta 10. Shugaban majalisar, Godswill Akpabio ne ya.
Deen Dabai
Samu kari