Aisha Ahmad
3419 articles published since 27 Mar 2024
3419 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji cewa hukumar kashe gobara ta Kano ta tabbatar da afkuwar wata mummunan gobara da ta jawo asarar makuda kudi ga yan kasuwa a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Ministan Cikin Gida, Janar Abdulrahman Dambazau mai ritaya ya fadi girman matsalar tsaro a yankunan Arewacin Najeriya.
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Najeriya, EFCC ta bayyana neman tsohon gwamna Timipre Sylva saboda zargin karkatar da kuɗin gina wata matatar mai.
A labarin nan, za a ji cewa mayakan kungiyoyin yan ta'adda sun gwabza kazamin yaki a jihar Borno, inda aka kashe mayakan ISWAP akalla guda 50 a kusa da tafkin Chadi.
A labarin nan, za a ji yadda Ministan Abuja, Nyesom Wike ya kara wa masu kadarori a wasu sassan birnin tarayya wa'adin kwanaki na biyan harajin N5m.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa ana samun saukin matsalolin rashin tsaro a sassan kasar tun bayan da ta hau mulki zuwa yanzu.
Wasu mazauna jihar Kogi sun bayyana takaicinsu bayan 'yan bindiga sun hallaka wata tsohuwa da suka sace, sannan suka wullar da gawarta a cikin daji.
A labarin nan, za a ji cewa jigo a jam'iyyar APC, Olatunbosun Oyintiloye ya gargadi 'yan kasar nan a kan illar rarrabuwar kai bayan barazanar Trump.
A labarin nan, za a ji cewa yar takarar gwamnan Anambra ta bayyana godiya ga mutane kusan 300 da su ka kada mata kuri'a a zaben da Charles Soludo ya yi nasara.
Aisha Ahmad
Samu kari