Aisha Ahmad
3412 articles published since 27 Mar 2024
3412 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji yadda wasu mata da suka buga gwagwarmaya a siyasar jihohinsu suka sha kasa a zaɓukan gwamnoni bayan sun tsaya takara a jam'iyyu daban-daban.
A labarin nan, za a ji cewa wasu garuruwa a Zamfara sun bayyana cewa sun gamu da sabon kalubalen yan ta'adda d ake neman haraji daga tsakanin N4m zuwa N40m.
A labarin nan, za a ji cewwa ADC ta caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu kan shiru da ta yi duk da dambarwar Ministanta, Nyesom Wike da A.M Yerima.
A labarin nan, za a ji cewa wasu 'yan jam'iyya mai mulki ta APC sun roki Gwamnan jihar Filato, Caleb Muftwang da ya gaggauta sauya sheka zuwa jam'iyya mai mulki.
A labarin nan, za a ji yadda jagororin PDP biyu suka bayyana mabambantan ra'ayoyi a kan babban taron jam'iyya da ke tafe a ranar Asabar a jihar Oyo.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ahmad Lawan ya shawarci 'yan Najeriya a kan mu'amalarsu da dakarun sojojin kasar nan.
A labarin nan, za a ji cewa Timi Frank, tsohon mataimakin sakataren yada labaran APC ya shawarci Bola Tinubu a kan tsawatar wa Ministan Abuja, Nyesom Wike.
Shugaban Ƙungiyar Tarayyar Afrika (AU), Mahmoud Ali Youssouf, ya karya ya karyata Shugaban Amurka Donald Trump da ya ce ana ware kiristoci don kashe su a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya da ke mulki a Zamfara ta karyata ikirarin da APC ta yi na cewa ana shirin kai wa Bello Matawalle hari idan ya sauka a jihar.
Aisha Ahmad
Samu kari