Aisha Ahmad
4003 articles published since 27 Mar 2024
4003 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji cewa 'dan majalisar Amurka ya bayyana cewa Donald Trump ne ya bayar umarni a kai harin hadin gwiwa kan yan ta'adda a Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa sababbin dokokin haraji sun fara aiki a yayin da aka fara kaddamar da sabon tsarin lambar haraji ga dukkanin 'yan Najeriya.
A wannan labarin, za a ji cewa Donald Trump ya bayyana cewa ya samu labari ana dab da cimma yarjejeniyar da za ya yi wa Amurka dadi kan yakin Iran.
A labarin nan, shugaban Amurka Donald J Trump ya sake nanata barazana ga kasar Iran game da sanya hannu a kan yarjejeniyar da Amurka ta gabatar gare ta.
A labarin nan za a ji cewa shugaban majalisar dokokin jihar Rt. Hon. Danladi Jatau ya gaza samun damar samun tiktin takara a babban zaben 2027 mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun kubuta daga harin kwanton bauna da wasu yan ta'adda suka shirya masu a yayin da ke suke aiki a jihar Borno.
A labarin n an, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano da wasu manyan APC sun zauna domin kashe rikicin Hon Rurum da Sanata Kawu Sumaila.
A labarin nan, za a ji cewa zanga-zangar lumana da wasu matasan jihar Kano suka shirya game da matsalar tsaro ta bar baya da kura inda aka yi kone-kone.
A labarin nan za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi raddi da zargin cewa sun shiga NDC domin saukaka wa Bola Tinubu sake darewa mulki a 2027.
Aisha Ahmad
Samu kari