Da duminsa: Harbe-harbe ya barke a wata rumfar zabe a Ondo
An fara harbe-harbe a rumfar zabe ta 11 da ke Edo Lodge a karamar hukumar Oke Ijebu ta jihar Ondo.
Tuni aka tura jami'an 'yan sanda wurin domin kwantar da tarzomar.
Kakakin rundunar 'yan sandan jihar Ondo, Tee-Leo ikoro, ya tabbatar da harbe-harben da ake yi a Oke Jebu da ke Akure.
Karin bayani na nan tafe...
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng