Kai tsaye: Nigeria 0-1 Algeria (Wasan kwallon sada zumunta)
An fara wasan sada zumuntan Nigeria vs Algeria daidai karfe 7:30 na dare.
Wasan karshe da bangarorin biyu suka buga shine wasan kusa da karshe a gasar kasashen nahiyar Afrika inda Algeria ta lallasa Najeritta da 2-1.
A tarihi kuwa, Najeriya da Aljeriya sun doki juna sau tara-tara.
An sake canji
Samuel Chukwueze ya fita, Ahmad Musa ya shigo
An sake canji
Samuel Kalu ya fita, Simon Moses ya shigo
An kusa dawowa hutun rabin lokaci, Mike Agu motsa jiki
Zai maye gurbin sabon dan wasa Frank Onyeka idan aka dawo
an tafi hutun lokaci
HT: Nigeria 0-1 Algeria.
Ramy Bensebaini ya zura kwallo daya ragar Najeriya