UNHCR: A taimakawa yan gudun Hijra wannan watan Ramadanan

UNHCR: A taimakawa yan gudun Hijra wannan watan Ramadanan

UNHCR #Kowanikyautanadamuhimmanci

Tituna babu jama'a! Masallatai babu kowa! Kasashe ba mutane! Ka yi tunanin yadda yan gudun Hijra ke rayuwa cikin watan Ramadana kowani shekara.

Ku taimaka yau ta hanyar yanar gizo: http://donate.unhcr.org/af/ramadan-2020/ ta asusun banki:

Sunan banki da asusun: Standard Chartered: UNHCR Special Account;

Lamban asusun: 0002706104

Ko nawa ka taimaka da shi na da matukar muhimmanci.

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng