Zakaran dan damben duniya, Anthony Joshua, ya gabatarwa Buhari lambobin yabonsa (Hotuna)
1 - tsawon mintuna
Zakara dan damben duniya kuma haifaffen dan Najeriya mazaunin kasar Ingila, Anthony Joshua, ya gabatarwa shugaba Muhammadu Buhari lambobin yabonsa a yau Asabar, 18 ga watan Junairu, 2020 a birnin Landan.
Anthony Joshua ya gana da shugaba Buhari ne yayinda shugaban kasan ya shirya ganawa da tarayyar yan Najeriya mazauna kasar Ingila.
A watan Disamba, dan damben ya samu gagarumin nasara inda ya doke Andy Ruiz a damben da suka yi a kasar Saudiyya.

Asali: Facebook

Asali: Facebook

Asali: Facebook

Asali: Facebook
Asali: Legit.ng