Zakaran dan damben duniya, Anthony Joshua, ya gabatarwa Buhari lambobin yabonsa (Hotuna)

Zakaran dan damben duniya, Anthony Joshua, ya gabatarwa Buhari lambobin yabonsa (Hotuna)

Zakara dan damben duniya kuma haifaffen dan Najeriya mazaunin kasar Ingila, Anthony Joshua, ya gabatarwa shugaba Muhammadu Buhari lambobin yabonsa a yau Asabar, 18 ga watan Junairu, 2020 a birnin Landan.

Anthony Joshua ya gana da shugaba Buhari ne yayinda shugaban kasan ya shirya ganawa da tarayyar yan Najeriya mazauna kasar Ingila.

A watan Disamba, dan damben ya samu gagarumin nasara inda ya doke Andy Ruiz a damben da suka yi a kasar Saudiyya.

Zakaran dan damben duniya, Anthony Joshua, ya gabatarwa Buhari lambobin yabonsa (Hotuna)
Anthony Joshua, ya gabatarwa Buhari
Asali: Facebook

Zakaran dan damben duniya, Anthony Joshua, ya gabatarwa Buhari lambobin yabonsa (Hotuna)
lambobin yabonsa (Hotuna)
Asali: Facebook

Zakaran dan damben duniya, Anthony Joshua, ya gabatarwa Buhari lambobin yabonsa (Hotuna)
Zakaran dan damben duniya, Anthony Joshua, ya gabatarwa Buhari lambobin yabonsa (Hotuna)
Asali: Facebook

Zakaran dan damben duniya, Anthony Joshua, ya gabatarwa Buhari lambobin yabonsa (Hotuna)
Zakaran dan damben duniya, Anthony Joshua, ya gabatarwa Buhari lambobin yabonsa (Hotuna)
Asali: Facebook

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng