An kashe makiyayi a Adamawa, an kuma sace masa shanu 16

An kashe makiyayi a Adamawa, an kuma sace masa shanu 16

- An saba sace shanu a dazukan kasar nan

- Makiyaya kan kai farmaki garuruwa kan mutane da basu ji ba basu gani ba

- Gwamnati na iyakar kokarin kawo kasrshen matsalar

An kashe makiyayi a Adamawa, an kuma sace masa shanu 16
An kashe makiyayi a Adamawa, an kuma sace masa shanu 16
Asali: Facebook

Hukumar 'yansandan jihar Adama, ta bakin kakakinta, ta tabbatar da kisan wani makiyayai a yankin Kademun village dake Demsa Local Government Area a jihar ta Adamawa.

Bayan haka kuma ta tabbatar da an saci shanu har 16 lamari da kakakin hukumar, Usman Abubakar, ya tabbatar da faruwarsa a 26 ga watan satumba.

DUBA WANNAN: Yadda Kwankkwaso zai koyi siyasa daga Tinubu

Da suka kai samame yankin kuma, a cewarsa, mahara sun kai musu hari inda suka yi sa'ar kama babura hudu daga hannun wadanda ake zargi, an kuma kai wa hakimin garin Alhamdu Teneke rahoto don ya sanya baki a lamarin.

Su dai makiyaya sun ce shanunsu da aka sace a yankin sun kai 20, kumma suna jira a bi masu hakkinsu.

Matsalar makiyaya da manoma ta kashe mutane da yawa musamman a shekarun nan na kabilanci da bangaranci a tsakiyar kasar nan.

Na nan tafe: Shafin Hausa.legit.ng zai sauya suna zuwa Hausa.legit.ng. Wannan cigaba na kuma da fatan zaku cigaba da kasancewa tare da mu.

Sanarwa: Shafin Legit.ng Hausa zai koma LEGIT.ng Hausa. Mungode da kasancewanku tare da mu

Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa

Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng