Cikin Hotuna: Yadda wani mutum ya auri mata 3 a rana guda tare da sakin wasu a jihar Delta

Cikin Hotuna: Yadda wani mutum ya auri mata 3 a rana guda tare da sakin wasu a jihar Delta

Wani mutum mazauni kuma dan asalin jihar Delta da yayi shirin auren mata 6 a rana guda, ya watsar da 3 sakamakon rashin amincewar su. Wannan dattijon ya auri ragowar ukun a ranar Asabar 11 ga watan Nuwamba a garin Okpata na jihar.

Hotunan dattijon da amaren sa uku
Hotunan dattijon da amaren sa uku

Hotunan dattijon da amaren sa uku
Hotunan dattijon da amaren sa uku

Hotunan dattijon da amaren sa uku
Hotunan dattijon da amaren sa uku

Hotunan dattijon da amaren sa uku
Hotunan dattijon da amaren sa uku

Hotunan dattijon da amaren sa uku
Hotunan dattijon da amaren sa uku

Hotunan dattijon da amaren sa uku
Hotunan dattijon da amaren sa uku

Legit.ng ta ruwaito da sanadin wata Jeke Godwin Ejiroghene, inda ta bayyana a shafin ta na dandalin sada zumunta na facebook cewa, dattijon ya auri mata uku ne a garin Okpata dake karamar hukumar Udu ta jihar Delta.

KARANTA KUMA: Biyafara: Tayar da kayar baya na Kanu ta na jefa 'yan kabilar Ibo miliyan 11.6 cikin hatsari - Kalu

A yadda wannan dattijon ya tsara, ya so ya auri mata 6 ne a rana kuma lokaci guda, sai dai ragowar mata ukun sun ki amincewa da wannan tsari na shi.

Wannan Dattijon ya sha alwashin karo auren mata uku zuwa gaba domin ya cika wannan dogo buri na shi.

LATSA WANNAN: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Domin shawara ko bukatar bamu labari, tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Ku duba shafukanmu na dandalin sada zumunta a:

https://facebook.com/naijcomhausa

https://twitter.com/naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng

Tags: