Dalilin da yasa bana fitowa a fina-finan Nollywood - Nafisa Abdullahi

Dalilin da yasa bana fitowa a fina-finan Nollywood - Nafisa Abdullahi

Fitacciyar Jarumar nan da ta shahara a harkar shirya Fina-Finai na Kannywood Nafisa Abdillahi ta bayyana dalilin da yasa bata fitowa a yanzu a cikin fina-finan Nollywood inda ta bayyana cewa tayi hakan ne domin ta kare mutuncin ta.

Jarumar ta kasance basa zama a inuwa daya da Korarriyar Rahama Sadau sakamakon wani sabani daya ratsa tsakaninsu.

Ko a watannanin baya ma jaruman biyu sunyi musayar kalamai masu zafi yayinda a halin yanzu jaruma Rahama Sadau tana daya daga cikin yan wasan Nollywood wadanda tauraruwarsu ke haskawa.

A baya Legit.ng ta kawo maku inda Nafisa Abdullahi ta fito fili ta yi kasa-kasa da matan da ke anfanin da man nan mai kara fari na shafawa wato bilicin.

Dalilin da yasa bana fitowa a fina-finan Nollywood - Nafisa Abdullahi
Dalilin da yasa bana fitowa a fina-finan Nollywood - Nafisa Abdullahi

KU KARANTA KUMA: Majalisar dokoki na ma shugaba Buhari adduán dawowa lafiya – Shehu Sani

Jarumar ta yi wannan kakkausar suka ce a shafin ta na sada zumunta na Instagram inda tace hakan bai kamaci yar musulmai ba don kawai ta burge maza.

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa

Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, tuntube mu a email dinmu na labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng