Labari cikin Hotuna: An sake kai hari a Mambila ta jihar Taraba

Labari cikin Hotuna: An sake kai hari a Mambila ta jihar Taraba

-Sabon hari a Mambila

-An kashe shanu da kuma raunana wasu a sabon harin Mambila

Cikin yan kwanakin nan, Legit.ng ta kawo rahotannin rikicin da ke faruwa tsakanin Fulani makiyaya da ke garin Mambila da kuma mazauna garin. A yayin da kungiyoyin da abin ya shafa suke kokakarin shawo kan lamarin, mun samu rahoton faruwar wani harin akan shanun makiyayan a garin Mbaso da ke karamar hukumar Sardauna da ke Taraban.

Hotuna: An sake kai hari a Mambila
Hotuna: An sake kai hari a Mambila

DUBA WANNAN: Buhari ya hakura da takara a 2019 inji Soyinka

Hotuna: An sake kai hari a Mambila
Hotuna: An sake kai hari a Mambila

Hotuna: An sake kai hari a Mambila
Hotuna: An sake kai hari a Mambila

Hotuna: An sake kai hari a Mambila
Hotuna: An sake kai hari a Mambila

Rahoton yace kungiyan bata garin sun kasha wasu daga cikin shanun kuma sun ji ma wasu rauni.

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa

Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng

Tags: