Jami’an yan sanda sun damke mutum da sassan jikin mutum

Jami’an yan sanda sun damke mutum da sassan jikin mutum

Hukumar yan sandan jihar Osun ta damke wani matashi dan shekara 38, Ajibade Rasheed, da kan mutum a garin Osogbo, jihar Osun.

Kwamishanan yan sandan jihar, Mr Fimihan Adeoye yayinda yake kora yan ta’ addan yace an damke Ajibade Rasheed ne a unguwar Olu-Ode.

Jami’an yan sanda sun damke mutum da sassan jikin mutum
Jami’an yan sanda sun damke mutum da sassan jikin mutum

Kana kuma an ga hanjin mutum, huhun mutum, farjin mace, hanta da jinni cike da kwalba a hannunsa tare da motarsa mai lamba LGD 987 DJ.

Jami’an yan sanda sun damke mutum da sassan jikin mutum
Jami’an yan sanda sun damke mutum da sassan jikin mutum

Kwamishanan yan sandan jihar yace an far gudanar da bincike ciki al’amarin. Ya bada tabbacin cewa za’ayi bincike mai zurfi kuma za’a ladabtar da shi tadda ya kamata.

https://twitter.com/naijcomhausa

https://web.facebook.com/naijcomhausa/?ref=bookmarks#

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng

Tags: