Jihar Osun
Wani fasto a jihar Osun ya halaka na gaba da shi a coci. Faston ya aikata wannan danyen aikin ne bayan wata takaddama ta barke tsakaninsa da marigayin.
Yayin da ake fama da tsadar kaya a Najeriya, Oba na Iwoland, Abdulrosheed Akanbi ya bukaci Shugaba Tinubu ya samar da hukumar kayyade farashin kaya.
Bayan kulle masallaci na tsawon shekaru biyar, malaman Musulunci a Inisa da ke jihar Osun sun shawarci Gwamna Ademola Adeleke kan shiga lamarin zaban limami.
Yarima Ibraheem Oyelakin ya zama sabon zababɓen Oba na masarautar Iree wata ɗaya kenan bayan Gwamna Ademola Adeleke ya tsige sarakuna 3 a jihar Osun.
Mambobin ƙungiyoyin fararen hula a jihohin Edo da Osun sun fantsama zanga-zangar lumana kan tsadar rayuwa a biranen Osogbo da Benin City yau Litinin.
An samu karin bayani yayin da mafarauta suka kashe zaki dan shekara 9 da ya kashe wani masanin fasahar dabbobi, Olabode Olawuyi a jami'ar OAU, jihar Osun.
Mutane da dama a wurin bikin ranar masoya da Kungiyar Ma'aikatan Jihar Osun ta shirya a ranar Laraba sun samu kyautan kororon roba daga jami'an Ma'aikatan Jihar Lafi
Wasu fusatattun matasa sun gudanar da zanga-zangar lumana saboda tsadar rayuwa a kasar a hanyar MDS da ke garin Osogbo, babban birnin jihar Osun.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya amince da ɗaukar malamai 5000 da jami'an ilimi 250 a jihar Osun, ya kuma fitar da makudan kuɗin gyaran aikin ruwan sha.
Jihar Osun
Samu kari