Jihar Osun
Sanatoci biyu da mambobin Majalisar wakilai uku da suka bar PDP a kwanakin baya sun kara tabbatar da shiga APC mau mulki, an karbe du a wani gangami.
Hukumar zabe mai zaman kanta za ta gudanar da zabe a Kano, Abuja, Osun, Ekiti da jihar Rivers a shekarar 2026. Za a gudanar da zaben ne saboda cike gibi.
An mutane biyar kama bisa zargin hannu a kisan Ahmed Najeem a masallacin Osogbo, yayin da lamarin ya rikide sakamakon fusatan jama'a. Bincike na ci gaba.
Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya gargadi masu shirin kutsawa Fadar Ikirun, yana umartar jami’an tsaro su kare fadar har sai an kammala shari'ar sarautar Akirun.
Wani mummunan lamari ya faru a masallacin Ummu Haani Adigun da ke birnin Osogbo a jihar Osun, inda aka yi wa wani duka har lahira bayan sallar asuba.
Rahotanni sun nuna cewa yan sanda sun kama wani limamim masallacin Juma'ada mutane uku bisa zargin kisan wani mai fenti bayan ya je sallar da asuba.
A ranar 15 ga watan Disamba, 2025, wa'adin da INEC ta ba jam'iyyu na tsaida 'yam takara a zaben gwamnan Osun ya cika, za yi zaben a shekarar 2026.
Kamfanin raba wutar lantarki na Ibadan, IBEDC ya ce an fara samun karancin wuta a yankunan da ke karkashinsa saboda iya kason da yake samu kenan daga TCN.
An shiga tashin hankali a garin Ora da ke kan iyakar Osun da Kwara bayan ‘yan bindiga sun kashe basarake tare da sace tsohon jami’in Kwastam a wani sabon hari.
Jihar Osun
Samu kari