Jihar Osun
Kamfanin TCN ya sanar da cewa za a dauke wutar lantarki na awa shida a wasu yankunan Osun ranar 14 ga Mayu saboda aikin gyaran na’urar lantarki a McPherson.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya dauki matakin ladabtarwa kan basaraken da aka samu da laifin aikata damfara inda aka yanke masa hukunci a Amurka.
Sakataren jam'iyyar ADC na kasa, Rauf Aregbesola ya bayyana cewa ba zai koma jam'iyyar APC ba. Ya ce yana dan daram a ADC har sai sun kifar da APC.
Gwamnatin jihar Osun ta karyata cewa ta sauke Oba Joseph Oloyede daga sarauta saboda daure shi da gwamnatin Donald Trump kan zambar kudin Covid-!9.
Hukumar INEC ta matsar da ranar kammala yaƙin neman zaɓen gwamnan Osun zuwa 13 ga Agusta, 2026, bayan sauya ranar zaɓen zuwa 15 ga watan. An gargadi jam'iyyu.
A labarin nan, za a ji yaɗa siyasar jihar Ondo za ta iya sake salo bayan tsohon gwamnan Ondo, Olusegun Mimiko ya sanar da raba gari da jam'iyyar PDP.
Babban basarake, Oluwo na Iwo, Oba Abdulrosheed Akanbi, ya aika da sako ga sabon jagoran addinin kasar Iran, Mojtaba Khamenei, biyo bayan nadin da aka yi masa.
Kungiyoyin Musulmi a Osun sun bayyana goyon bayansu ga dan takarar APC, Asiwaju Bola Oyebamiji da mataimakinsa Benjamin Adereti gabanin zaben gwamna na 2026.
Babban basarake mai rike da sarautar Oluwo na Iwo, Abdulrosheed Akanbi, ya yi magana kan yakin Amurka da Iran. Ya bayyana abin da ya kamata Trump ya yi wa Iran.
Jihar Osun
Samu kari