![An kashe mutane yayin da rigimar sarauta ta ƙara tsanani, hadimin gwamna ya yi magana](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fc92dba3d5e6a2bf.jpeg?v=1)
Jihar Osun
![An kashe mutane yayin da rigimar sarauta ta ƙara tsanani, hadimin gwamna ya yi magana](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fc92dba3d5e6a2bf.jpeg?v=1)
![Ganduje ya sake yi wa jam'iyyu 2 lahani, wasu jiga jigai sun sauya sheƙa Zuwa APC](https://cdn.legit.ng/images/560x315/825eee506a90834e.jpeg?v=1)
![Gwamnan PDP ya yiwa ma'aikata albishir kan batun biyan N70,000](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d753a4a5bc4af443.jpeg?v=1)
!['Yan damfara sun yiwa lambar wayar gwamna a Najeriya kutse, an gargadi mutane](https://cdn.legit.ng/images/360x203/4ed85f43f7902123.jpeg?v=1)
![Ba a gama jimamin Plateau ba, wani gini ya sake ruftowa kan mutane](https://cdn.legit.ng/images/360x203/fc92dba3d5e6a2bf.jpeg?v=1)
![An bukaci gwamna ya yi gaggawar tumbuke sarki kan zubar da mutuncin masarauta](https://cdn.legit.ng/images/360x203/292699cbc1d3f3e9.jpeg?v=1)
![Tsadar abinci: Fitaccen basarake ya yi maganin abin, ya dauki mataki kan 'yan kasuwa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/11bd488dc6d2dc49.jpeg?v=1)
Ooni na Ife a jihar Osun, Oba Adeyeye Ogunwusi ya dauki mataki kan 'yan kasuwa a Ile-Ife inda ya haramta duk wasu kungiyoyi da ake zargin da kara farashi.
![Wahalar fetur za ta tsananta, dillallan mai sun shiga yajin aiki a wasu jihohin Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0c35f9001cfb7916.jpeg?v=1)
Mambobin kungiyar dillalan man fetur mai zaman kanta ta Najeriya da kungiyar ma’aikatan man fetur da iskar gas a jihohin Oyo da Osun sun rufe gidajen mansu.
![Murna yayin da babban basarake ya samu motar zinare, bidiyo ya bayyana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/aec8a3d30d421d20.jpeg?v=1)
Basaraken daular Yarabawa ta Ile-Ife, Ooni na Ife, Adeyeye Enitan Ogunwusi, ya samu sabuwar motar zinare. 'Yan Najeriya sun taya shi murna a shafukan sada zumunta.
![Ke duniya: An kama wani mutum da zargin kashe mahaifiyarsa mai shekaru 100 a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9b44b314b2d273f5.jpeg?v=1)
Wani mutum ya aikata aikin dana-sani, inda ya kashe mahaifiyarsa kan ta ki amincewa da ba shi kudin manjan da suka siyar. Rahoto ya bayyana yadda ta kaya.
!['"Yunwa za ta kashe 'yan Najeriya," Jigo a APC ya nemi daukin shugaba Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e6e6c144ad3c3e3a.jpeg?v=1)
Jigo a jam'iyya mai mulki ta APC, Olatunbosun Oyintiloye ya bayyana cewa 'yan kasar nan na cikin matsananciyar yunwa, kuma ya bayyana haka ne a Osogbo yau Lahadi.
![Basarake ya sha kunya bayan NDLEA ta kama shi da kayan maye, ta cafke wani a Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9a518b1efe303229.jpeg?v=1)
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi NDLEA ta kama wani basarake a jihar Osun mai suna Ba'ale Ige Babatunde da wani mai bautar kasa a Kano.
![Gwamna ya dakatar da babban hadiminsa, ya umarci ya bar ofis nan take](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4ed85f43f7902123.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya bayar da umarnin dakatar da babban mai taimaka masa na musamman kan harkokin kungiyoyin fararen hula, Emmanuel Adebisi.
![Kotu za ta rataye 'yan bindigan da suka kashe Bafullatani bayan karbar kudin fansa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e508e32d28844fc3.jpeg?v=1)
Babbar kotun jihar Osun ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga masu garkuwa da mutane da suka kashe wani Bafulatani bayan sun yi garkuwa da shi.
![Gwamna na shirin rusa babban masallaci a jiharsa? an gano gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/25ccbcf1fb5e5263.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Osun, Sanata Ademola Adeleke ya ba da tabbacin cewa gwamnatinsa ba ta da shirin rusa babban masallacin Ilesa saboda aikin titin hanya.
Jihar Osun
Samu kari