Jihar Osun
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Tirmidhy Usamat, ya rasu a Osun, yayin da aka gudanar da jana’izarsa a Osogbo ranar Lahadi 30 ga watan Agustan 2026.
Dan takarar APC a zaben gwamnan Osun, Bola Oyebamiji ya amince da nasarar Ademola Adeleke, ya yi Allah-wadai da tashin hankalin zaben da aka samu.
A labarin nan za a ji cewa hukumar da ke yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya, EFCC ta bude asusun gwamnatin jihar Osun da ta rufe bayan umarnin shugaban kasa.
Hukumar Shige da Fice ta Najeriya ta kama baƙin haure 55 ’yan kasashen Kamaru da Kongo a Osun bisa zargin shiga jihar ba tare da takardun izini ba.
APC da Accord sun kashe kudi sama da ₦100bn a zaben gwamnan Osun, wanda ya wuce ka'idar doka. Jam'iyyun sun kashe kudin ne wajen siyan kuri'u da sauran al'amura.
Majalisar Yaƙin Neman Zaɓen Imole ta musanta rade-radin cewa Ademola Adeleke na shirin ficewa daga Accord Party zuwa APC bayan ganawarsa da Shugaba Bola Tinubu.
Hadimin Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ya ce an hana Davido yin wasa a Edo har zuwa ƙarshen wa’adin gwamnan, yayin da rikicinsu ya ci gaba da ƙara zafi.
Mawakin Najeriya, Davido ya yi raha da Nyesom Wike a Abuja, inda ya ce ya doke bangaren ministan, yayin da suka yi musayar barkwanci bayan zaben Osun.
Mai girma Bola Tinubu ya bukaci Adeleke ya guji wulakanta abokan hamayyarsa bayan nasarar zaben Osun, yana cewa bai ci wani mutum ba, ya ci zabe ne.
Jihar Osun
Samu kari