Jihar Osun
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Osun ta shiga fargaba game da zaben da ke tafe bayan ta 'gano' wani shiri da ake yi na daskarar da asusunta.
Gwamna Ademola Adeleke ya gargaɗi Bola Tinubu kan maguɗin zaɓen Osun, yana cewa hakan na iya haddasa rikicin siyasa irin na 1983 idan ba a yi adalci ba
‘Yan sandan Osun sun kama Sakataren Gwamnatin Jihar, Teslim Igbalaye, da wasu mutum biyar bayan samame a gidansa, inda aka gano ₦4.8m da wasu kayayyaki.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta yi barazanar kwace mulki daga gwamantin mai ci a jihar Osun yayin da aka fara kaddamar da kwamitin kamfen.
Jam'iyyar APC ta kaddamar da kwamitin yakin neman zaben gwamnan Osun na 2026, tana mai bayyana zaben a matsayin gwajin shirin da take yi domin babban zaben 2027.
Rundunar 'yan sandan Osun ta ayyana mutum biyar da ake nema ruwa a jallo kan rikicin siyasa, yayin da 'yan takarar AP suka zargi jami'an tsaro da tsangwama.
'Yan daba sun kai hari cibiyar rabon PVC ta INEC a Osun, sun kwashe fakitoci uku na katunan zaɓe. Rundunar 'yan sanda ta fara bincike domin kamo maharan.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke da shugabannin jam'iyyar Accord sun nuna goyon bayansu ga tazarcen Shugaba Bola Tinubu a zaben shekarar 2027.
Rauf Aregbesola ya ce ya yi shekaru takwas yana gwamnan jihar Osun ba tare da mallakar gida ba, yana bayyana abubuwan da gwamnatinsa ta sa a gaba.
Jihar Osun
Samu kari