Jihar Osun
Jam'iyyar AA reshen jihar Zamfara ta bukaci a gudanar da cikakken bincike kan harin da aka kai wa dan takararta na shugaban kasa a wurin jana'aiza a Osun.
Mahaifiyar Sakataren APC na kasa, Sanata Ajibola Basiru, Hajiya Sidikat Basiru, ta rasu, yayin da APC reshen Osun ta mika sakon ta'aziyya ga iyalanta.
Wani jigon APC, Taoreed Mustapha, ya ce wasu da ake zargin 'yan daba na siyasa sun harbe shi a Osogbo bayan ya sauya sheka daga jam'iyyar Accord zuwa APC.
Rahotanni sun nuna cewa yan dabar sun kai harin ne a cikin wata mota kirar Toyota, inda suka tarwatsa jama'a da harbe-harben bindiga a jihar Osun ranar Asabar.
Jam'iyyar APC a jihar Osun ta tabbatar da cewa mutum daya ya mutu a yayin da suke kan hanyar yakin neman zabe a jihar Osun, babbar motata burma kansu.
Kungiyar NASFAT reshen Osogbo, jihar Osun ta bukaci al'ummar musulmin Najeriya su tashi tsaye su ba da gudummuwa wajen dawo da tsaro a kasar nan.
Aluwo na Iwo, Oba Abdulrosheed Akanbi, ya ce matatar mai ta Aliko Dangote ta ceci tattalin arzikin Najeriya daga durkushewa tare da rage wa talakawa wahalhalu.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya nuna yatsa ga jam'iyyar APC bayan daba sun farmaki Ataoja na Osogbo. Ya ce an harbi basaraken ne a cikin fadarsa.
Gwamna Ademola Adeleke ya tsallake rijiya ta baya yayin da wani mimbarin siyasa ya ruguje yana tsaka da bayani a wajen yakin neman zabe tare da manyan jami'ai.
Jihar Osun
Samu kari