Jihar Osun
Mai girma Bola Tinubu ya bukaci Adeleke ya guji wulakanta abokan hamayyarsa bayan nasarar zaben Osun, yana cewa bai ci wani mutum ba, ya ci zabe ne.
Tinubu ya karɓi Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, a Fadar Shugaban Ƙasa bayan sake zaɓensa, inda ya buƙace shi ya ƙarfafa zaman lafiya da ci gaban jihar.
Fasto Eugene Ogu ya bukaci matasan Najeriya su yi koyi da Davido wajen shiga zabe, kare kuri’a da zabar ’yan takara bisa kwarewa da gaskiya a 2027.
Dr. Hakeem Baba-Ahmed ya ce Tinubu zai fadi zaben 2027 idan aka yi sahihin zabe. Shugaban PRP na kasa ya ce APC na fuskantar kalubale mai karfi gabanin zaben badi.
A labarin nan za a ji rundunar yan sandan Najeriya ta gano gaskiyar wanda wasu yan daba da ake zargin na da alaka da kungiyar asiri suka kaia wa hari.
Wasu ‘yan daba sun kai hari kan ayarin motocin Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, bayan ziyararsa fadar Ataoja na Osogbo, lamarin da ya jawo musayar harbe-harbe.
A labarin nan za a ji tsojon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya bayyana cewa ganin dama gwamnatin tarayya ta yi aka bar Accord ta yi nasara a Osun.
Mahaifin mawaki Davido, Adedeji Adeleke, ya fito fili ya bayyana cewa tsohon gwamnan Osun, Adegboyega Oyetola,ya dage sai ya ga bayan Ademola Adeleke daga ofis.
Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
Jihar Osun
Samu kari