
Jihar Osun







Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya yi jawabi a karon farko kan nasarar da ya samu a kotun ƙoli, ya buƙaci Oyetola da jam'iyyar APC, su ba shi haɗin kai.

Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya buƙaci al'ummar jihar Osun da su ba gwamnan jihar, Ademola Adeleke, dukkanin haɗin kan da ya ke buƙata domin cigaban jihar.

Kotun koli ta tabbatarwa da gwamna Ademola Adeleke na jam'iyyar PDP nasarar da ya samu a zaben gwamnan jihar Osun da ya gudana ranar 16 ga watan Yuli, 2023.

Kotun koli ta zabi gobe Talata, 9 ga watan Mayu, 2023 domin yanke hukuncin kan shari'ar zaben gwamnan Osun tsakanin Gboyega Oyetola da gwamna Ademola Adeleke.

Bayan rikice-rikice da kai ruwa rana tsakanin mambobi, jam'iyyar PDP ta ayyana Sunday Bisi a matsayin sabon shugaban jam'iyya reshen jihar Osun bayan zaɓe.

Gobara da tashi sakamakon maido da wuta mai karfi a fadar mai martaba Ooni na Ife, Ile Ife a jihar Osun ranar Jumu'a da daddare, amma an samu nasarar kasheta.
Jihar Osun
Samu kari