Kungiyar Izala ta gina katafaren masaukin baki a Abuja (HOTUNA)

Kungiyar Izala ta gina katafaren masaukin baki a Abuja (HOTUNA)

- Kungiyar Izala ta gina katafaren masaukin baki a babban birnin tarayya, Abuja

- Shugaban kungiyar Sheikh Bala Lau ne ya jagoranci gina masaukin a tsakiyar birnin tarayya

- An gina masaukin ne domin sauke bakin Allah 'Fi Sabilillah'

- An tara kudin gina gidan ne ta hanyar tattara fatun layya da Jama'a suka yi wanda bai yi na shekara biyu ba

Kungiyar Izala ta gina katafaren masaukin baki a babban birnin tarayyan Najeriya, Abuja.

Shugaban kungiyar ta Izala Sheikh Bala Lau neya jagoranci ginawa a tsakiyar birnin tarayya Abuja.

KU KARANTA KUMA: Kishin-kishin: Babachir ba zai dawo matsayin sa ba

An gina masaukin ne domin sauke bakin Allah a kyauta wato 'Fi Sabilillah'.

Legit.ng ta samu labarin cewa an tara kudin gina gidan ne ta hanyar tattara fatun layya da Jama'a suka yi wanda bai yi na shekara biyu ba.

Ga hotunan katafaren masaukin a kasa:

Kungiyar Izala ta gina katafaren masaukin baki a Abuja (HOTUNA)
Kungiyar Izala ta gina katafaren masaukin baki a Abuja
Kungiyar Izala ta gina katafaren masaukin baki a Abuja (HOTUNA)
Shugaban kungiyar Sheikh Bala Lau ne ya jagoranci gina masaukin a tsakiyar birnin tarayya

Shugaba Buhari ya bar Najeriya domin ganin Likita.

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng