An kama wasu yan mata biyu suna sumbatar junansu a bainar jama’a (hoto)

An kama wasu yan mata biyu suna sumbatar junansu a bainar jama’a (hoto)

Inda ranka ka sha kallo!

An kama wasu yan mata biyu suna sumbatar junansu a bainar jama’a (hoto)
An kama wasu yan mata biyu suna sumbatar junansu a Afrika ta Kudu

A wani yanki a Afrika ta Kudu (South Africa), wasu matasan yara mata guda biyu da aka bayyana a matsayin Motsatsi Pheena mai shekaru 18 da kuma Meso Itumrleng mai shekaru 19, sun buga hotunansu suna sumbatar junansu a kan titi a shafinsu na zumunta.

KU KARANTA KUMA: Anga Zahra Buhari dauke da tsadadden jakar Hermes a filin jirgin Abuja

Wadannan matasan basu tsaya a kan sumbatar junansu kawai ba, harma da tabe-taben junansu ba tare da damun da cewan ko wani na kallon su ba.

Allah kadai ya san inda iyayensu suke!

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng