Ba maraya sai rago: Kalli yadda guragu ke neman kudi

Ba maraya sai rago: Kalli yadda guragu ke neman kudi

Wasu guragu su biyu sun tabbatar da wannan maganar da ake cewa ba maraya sai rago.

An hangi guragun su biyu ne suna share wata gadar sama a garin Abuja, don samun abun sakawa a bakin salati.

Ba maraya sai rago: Kalli yadda guragu ke neman kudi
Ba maraya sai rago: Kalli yadda guragu ke neman kudi

Mun samu labarin nan ne daga wani ma’abocin kafar sadarwa ta Facebook mai suna Kabaka Oladimeji Adekanbi, ga yadda ya bada labarin:

KU KARANTA:Ko ka san hamshakin Attajirin daya dauki nauyin dawainiyar yan matan Chibok?

Ba maraya sai rago: Kalli yadda guragu ke neman kudi
Ba maraya sai rago: Kalli yadda guragu ke neman kudi

“A kullum idan naga guragun nan su biyu, ina kara samun kwarin gwiwa tare da kishin kasa ta Najeriya, wani zubin sai in dinga mamakin yadda basa gajiyawa wajen sharan gadar Lugbe wanda mutane masu karfi da lafiya ke batawa.”

Ba maraya sai rago: Kalli yadda guragu ke neman kudi
Ba maraya sai rago: Kalli yadda guragu ke neman kudi

Da wannan nake ganin ya kamata mu baiwa kawunan mu amsar wannan tambaya, ‘me zamu yi ma kasar mu?’

Ku cigaba da bibiyan labaran mu a nan ko a nan.

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng