#Tsaro: Buhari da gwamnan jihar Kano na ganawar sirri

#Tsaro: Buhari da gwamnan jihar Kano na ganawar sirri

Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi wata ganawa ta sirri tare da gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje a ranar Juma’a, 1 ga watan Sisamba a fadar shugaban kasa.

#Tsaro: Buhari da gwamnan jihar Kano na ganawar sirri
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano

Bashir Ahmad, mataimakin shugaban kasa Muhammadu Buhari na mussaman a harkan labarai, ya bayyana hakan ta shafinsa na Twitter:

Babu mamakin gamuwar na da nasaba da al’amuran tsaro a jihar Kano.

cikakken labari zai biyo baya.

Asali: Legit.ng

Online view pixel