#Tsaro: Buhari da gwamnan jihar Kano na ganawar sirri

#Tsaro: Buhari da gwamnan jihar Kano na ganawar sirri

Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi wata ganawa ta sirri tare da gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje a ranar Juma’a, 1 ga watan Sisamba a fadar shugaban kasa.

#Tsaro: Buhari da gwamnan jihar Kano na ganawar sirri
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano

Bashir Ahmad, mataimakin shugaban kasa Muhammadu Buhari na mussaman a harkan labarai, ya bayyana hakan ta shafinsa na Twitter:

Babu mamakin gamuwar na da nasaba da al’amuran tsaro a jihar Kano.

cikakken labari zai biyo baya.

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng