Jerin sunayen dalibai da malaman da aka sace a makarantar GSC Kagara

Jerin sunayen dalibai da malaman da aka sace a makarantar GSC Kagara

Misalin karfe 2 na daren Laraba, wasu yan bindiga sun dira kwalejin Kimiya dake Kagara, karamar hukumar Rafi ta jihar Neja.

Bayan shiga gidajen malamai da dakin kwanan dalibai, an yi awon gaba da kimanin mutane 40 daga makarantar.

Yayinda yan bindiga suka harbe dalibi daya, Benjamin Habila, da yayi kokarin guduwa, amma wani Malami ya samu nasarar guduwa.

Gwamnatin jihar ta saki jerin sunayen mutanen da aka sace.

Sun hada da malamai uku, ma'aikata uku, yan gida daya tara, da dalibai 27.

Jerin sunayen dalibai da malaman da aka sace a makarantar GSC Kagara
Jerin sunayen dalibai da malaman da aka sace a makarantar GSC Kagara
Asali: Getty Images

Ga jerin sunayen:

Malamai:

Hannatu Philip

Lawal Abdullahi

Dodo Fodio

Dalibai:

Jamilu Isah

Shem Joshua

Abbas Abdullahi

Isah Abdullahi

Ezekeil Danladi

Haliru Shuaibu

Mamuda suleman

Danzakar Dauda

Abdulsamad Sanusi

Bashir Abbas

Suleman Lawal

Abdullahi Adamu

Habakuk Augustine

Idris Mohammed

Musa Adamu

Abdulkarim Abdulrahman

Abubakar Danjuma

Abdullahi Abubakar

Bashir Kamalideen

Mohammed Salisu

Yusuf Kabir

Isah Makusidi.

Plineous Vicente

Lawal Bello

Mohammed Shehu

Mubarak Sidi

Abdulsamad Nuhu

Ma'aikata:

MOHAMMED Musa

Faiza Mohammed.

Iyalai:

Christiana Adama

Faith Adama

Maimuna suleman

Nura isah

Ahmad Isah

Khadizat Isah

Mohammed Mohammed

Aisha Isah

Saratu Isah

Asali: Legit.ng

Online view pixel