Wata giwa tayi fada da zakuna guda 14

Wata giwa tayi fada da zakuna guda 14

Wata matashiyar giwa ta samu damar kubuta daga wasu azzaluman zakuna harsu 14 bayan da sukayi yunkurin kashe ta.

Acewar rahoton, giwar dai ta samu damar kubutane a hannun wasu azzaluman macen zakanya kuda 14 inda ta wuce daga baya babu ko kwarzane daya a jikinta. Wannan al'amarin dai ya farune a kasar Zambiya.

Wata giwa tayi fada da zakuna guda 14

Babu wanda dai baiyi tunanin cewar zakunan zasu kashe giwan nan wanda har zakuna guda uku sukai ta hawa bayan ta suna kokarin kada ita.

Wata giwa tayi fada da zakuna guda 14

Zakuna tare da giwa alokacin da suke tsakiya fada.

Wata giwa tayi fada da zakuna guda 14

Hotunan dai tare da kuma bidiyon sun suna kayitaccen fadan na dabbobin guda biyu. Giwar dai da aka taru mata tayi iya kokarinta inda ta kwaci kanta daga baya daga wajen zakuna bayan data wuce babu ko kwarzane a jikin ta.

Saboda haka, wannan darasi ne ga mutane da sauran abubuwan da suke saurin mika wuya ga abu ba tare da sun gwada kokarin su ba akan sa.

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng