Jihar Zamfara
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa yan bindiga sun tare hanyar Gusau–Gummi a Zamfara da yammacin jiya Talata 7 ga watan Oktobar shekarar 2025.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi ta'aziyya kan rasuwar tsohon Jakadan Najeriya a kasar Tunisia. Marigayin ya rasu yana da shekara 82 a duniya.
Babban Fasto a cikin addinin Kirista, Elijah Ayodele ya yi hasashe game da wasu gwamnonin adawa da za su iya komawa APC inda ya gargadi Bola Tinubu.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. Miyagun 'yan bindigan sun yi kisa tare da sace mutane da dama a kan hanya.
Kakakin rundunar ’yan sandan jihar Zamfara, DSP Yazid Abubakar, ya tabbatar da sace kansiloli biyu a jihar da kuma wani limami bayan idar da sallar mangariba.
Rashin tsaro da ya hada da hare haren 'yan bindiga ya tilasta rufe makarantu 188 a Arewacin Najeriya. An rufe makarantu a Katsina, Zamfara Neja da Zamfara.
Hukumar NiMet ta yi hasashen ruwan sama da iska mai karfi zai sauka a jihohi da dama tare da gargadin yiwuwar ambaliya wasu jihohin Kudu maso Gabas.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Zamfara sun samu nasarar cafke wani hatsabibin dan bindiga. 'Yan sandan sun kuma kwato makamai masu tarin yawa.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana cewa ya zama wajibi gwamnonin Arewa au hade wuri guda su rika magana da murya daya kam matsalar tsaro.
Jihar Zamfara
Samu kari