Jihar Zamfara
Wasu miyagun 'yan bindiga, sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun sace mutane masu yawa bayan sun shiga kauyensu da daddare.
Mun samu wasu rahotanni da suka tabbatar da cewa kazamar fada ta barke tsakanin yan banga da kuma yaran Bello Turji a yankin Fadamar Tara da ke jihar Zamfara.
Rundunar sojojin kasar nan ta ce jami'anta a shirye su ke wajen cigaba da yakar ta'addanci da ya yi katutu a kasar, musamman a shiyyar Arewa maso Yamma.
Yan kwadago na barazanar tafiya yajin aiki a jihohin Katsina, Imo, Zamfara da Cross River a kan karin mafi ƙarancin albashi zuwa ranar 1 ga watan Disamba.
Kungiyar 'yan kwadago a Zamfara ta yi barazanar tsuduma yajin aiki idan gwamnatin jiharba ta fara aiwatar da sabon mafi karancin albashi zuwa karshen Nuwamba ba.
Rundunar 'yan sandan jihar Zamfara ta samu nasarar cafke wasu masu aikata ƙaifuffuka daban-daban. Daga ciki akwak dan kasar Algeria mai safarar makamai.
Rahotanni sun nuna cewa wasu miyagun ƴan bindiga sun yi ajalin mutum 5 a wani mummunan hari da suka kai kauyen Dayau da ke Kaura Namoda a Zamfara.
Dan majalisar jam'iyyar APC daga jihar Zamfara ya ba takwarorinsa 'yan siyasa shawara kan hanyar taimakon mutane. Ya bukaci su daina jira sai lokacin zabe.
A wannan rahoton za ku ji cewa karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya maka wasu fitattun yan jaridu a Arewacin kasar nan a gaban kotu bisa zargin bata masa suna.
Jihar Zamfara
Samu kari