Jihar Zamfara
Ana zargin jami'an hukumar NSCDC da hallaka wata mata a filin Idi a jihar Zamfara. Jami'an 'yan sanda sun fara gudanar da bincike domin gano gaskiya kan lamarin.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar kai farmaki a maboyar wani kasurgumin shugaban 'yan ta'adda a jihar Zamfara. Sun hallaka dan ta'adda daya.
An barke da murna bayan kasurgumin dan ta'adda da ya addabi jihohin Zamfara da Katsina, Dangote ya rasa ransa bayan artabu tsakaninsa da wani tsagi na 'yan bindiga.
Dan majalisar da ke wakiltar Tsafe/Gusau ya koka kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita a jihar Zamfara. Ya fadi matakin dauka domin kawo karshenta.
Yayin da hukumar rarraba wutar lantarki ta NERC ta kara kudin wuta a Najeriya, wasu jihohi a kasar sun shirya ba da ingantacciyar wuta ga alummarsu.
Kungiyar Southern Nigeria Youth Movement ta ja kunnen Gwamna Dauda Lawal kan sukar Bello Matawalle inda ya ce ya kamata ya maida hankali kan dakile matsalar tsaro.
Gwamnatin jihar Zamfara ta dauki matakin takaita zirga-zirga a tsakanin iyakokinta da jihohin Sokoto da Katsina. Ta dauki wannan matakin ne saboda rashin tsaro.
Kwamishinan rundunar ƴan sandan jihar Zamfara, CP Shehu Muhammad Dalijan, ya tabbatar da cewa wasu ƴan bindiga sun kashe ɗan kasuwa tare da sace matarsa.
'Yan bindiga sun kai sabon farmaki Gusau, babban birnin jihar Zamfara yayin da Musulmi suke tsakiyar yin sallar Tahajjud, an ruwaito sun sace masallata da dama.
Jihar Zamfara
Samu kari