
Yan Fashi Da Makami







Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta kama 'yan fashi da makami sun tare hanya a tsakiyar birnin Kano suna sace sacen wayoyi. Za a gurfanar da su a kotu.

Rundunar 'yan sandan jihar Adamawa ta fito ta yi magana kan harin da ake cewa 'yan fashi da makami sun kai wa tawagar ayarin motocin Gwamna Ahmadu Fintiri.

Atsi Kefas, 'yar uwar gwamnan Taraba, Kefas Agbu ta mutu bayan harin 'yan bindiga da ya rutsa da ita, yayin da take jinya a wani asibiti a Abuja.

Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi ta samu nasarar cafke wasu masu fashi da makami da suka addabi jama'a. Daga cikinsu akwai mace 'yar shekara 40.

Rundunar yan sandan Kano ta kama yan fashi da makami da suka addabi jihohin Arewa. Yan fashin suna tare hanya a jihohin Kano, Bauchi da Jigawa domin sata.

Rundunar yan sanda ta tabbatar da kama wasu mutane hudu da suka yi fashi da makami a jihar Edo. An kama yan fashi da makamin ne bayan sun sace kayan miliyoyi.

A wannan labarin, za ku ji cewa rundunar yan sandan reshen Jigawa ta samu nasarar cafke wasu daga cikin mugayen yan fashi da makami da su ka addabi yankin.

Rundunar yan sanda a jihar Jigawa ta cafke yan fashi da makami a kananan hukumomi shida na jihar. Ana zargin yan fashin ne da sace sace da barzanar kisa.

Rundunar yan sanda ta kama dan fashi da makami da ya addabi alumma a Arewacin Najeriya. Dan fashin ya shahara da sata da kisa a Jigawa. An kama shi a Benue.
Yan Fashi Da Makami
Samu kari