Albashin ma'aikata
A yau kungiyoyin NLC da TUC suka tsunduma yajin aiki wanda hakan ya jawo tsayuwar ayyuka cak a makarantu, asibitoci, bankuna, tashoshin jiragen sama da sauransu
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya biya yan fansho naira biliyan 5 da suka bi jihar bashi cikin shekaru 13. Sun hada da tsofaffin malaman makarata da sauransu.
Gwamnatin tarayya ta gargadi ma'aikata kan shiga yajin aiki da kungiyoyin kwadago suka shirya a fadin kasar nan. Ta ce za su iya fuskantar dauri a gidan kaso.
Kungiyoyin kwadago na NLC da TUC sun ce babu ja da baya kan yajin aikin da za su shiga gobe Litinin duk da kokarin majalisar dokokin na hana faruwar hakan.
Gwamnatin tarayya ta yi kira ga kungiyoyin kwagadon NLC da TUC kan tafiya yajin aiki a gobe Litinin. Ministan yada labarai, Idris Muhammad ne ya yi kiran.
Kungiyoyin kwadago sun bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya sanya baki a tattaunawar da ake yi kan mafi karancin albashi domin hana shiga yajin aiki.
Kungiyar kwadago ta NLC tafara shirin tsunduma yajin aikin gama-gari saboda gwamnati ta ki amicewa da biyan mafi karancin albashin da zai dace da ma'aikata.
Gwamnatin tarayya ta yi kira ga kungiyoyin kwadago da su hakura da shirinsu na tsunduma yajin aiki saboda kasa cimma matsaya a kan mafi karancin albashi.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya soke daukar ma'aikata 10,000 da Nyesom Wike ya yi a karshen mulkinsa inda ya zargi rashin bin tsari a daukar ma'aikatan.
Albashin ma'aikata
Samu kari