Albashin ma'aikata
Shugaban TUC na kasa, Festus Osifo ya ce ƴan kwadago za su iya saukowa ƙasa daga bukatarsu ta biyan N494,000 a matsayin sabon mafi ƙarancin albashi.
Majalisar wakilan tarayya ƙarƙashin jagorancin Tajudeen Abbas ta lashi takobin gudanar da bincike kan yadda CBN ke korar ma'aikata barkatai da sunan gyara.
Gwamnatin tarayya ta kungiyoyin kwadago za su koma teburin tattaunawa domin sake duba kan batun mafi karancin albashi da yake ta yamutsa hazo a kasar nan.
Kwamitin dake tattaunawa kan mafi karancin albashi har sai baba ta gani ba tare da bayyana dalilin hakan ba. Kungiyar kwadago dai ta ki amincewa da tayin gwamnati.
Ministar kwadago, Nkeiruka Onyejeocha ta roki kungiyoyin NLC da TUC kan suyi hakuri su karbi N60,000 a matsayin mafi karancin albashi a Najeriya.
Kungiyoyin kwadago na Najeriya sun sake yin fatali da sabon mafi karancin albashin da gwamnatin tarayya ta gabatar. Sun bukaci a rika biyan ma'aikata N494,000.
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa babu gwamnatin da za ta iya biyan ma'aikata N497000 a matsayin mafi ƙarancin albashi ba, ta ce abun ya yi yawa.
Gwamnatin jihar Edo karkashin jagorancin Gwamna Godwin Obaseki ta fara biyan sabon mafi karancin albashi na N70,000 ga ma'aikata a jihar mai arzikin man fetur.
Gwamnatin jihar Akwa Ibom ta shawarci gamayyar kungiyoyin kwadago su daina mafarki. Kungiyar Kwadago ta NLC na neman N497,000 a matsayin mafi karancin albashi.
Albashin ma'aikata
Samu kari