Albashin ma'aikata
A wannan rahoton, gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya amince da rage ranakun aiki ga ma'aikatan gwamnatin jihar saboda tsadar rayuwa tare da ba su tallafi.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa za ta fara aiwatar da sabon mafi karancin albashi daga ranar 29 ga Yuli, 2024. Wannan ya biyo yarjejeniyarta da kwadago.
Gwamnatin jihar Abia karkashin jagorancin Gwamna Alex Otti ta bayyana shirinta na fara biyan sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata daga watan Oktoba, 2024.
Kwamitin tsarawa da gyara albashin ma'aikata (NSIWC) ya tabbatar da cewa za a tabbatar da fara biyan mafi ƙarancin albashin N70,000 tun daga watan Yulin 2024.
Kungiyar kwadago ta ce Bola Tinubu ya so biya musu kudin jirgi domin zuwa kasahe su ji kudin man fetur amma suka ki kar ace sun karbi cin hanci da rashawa.
Kungiyar kwadago ta ce N70,000 da za a biya ma'aikata ba za ta tsinana komai ba kasancewar an kara kudin fetur. Shugaban yan kwadago ya ce za su zauna da Tinubu
Kungiyar yan fansho ta yi watsi da mafi karancin albashi na N70,000 da gwamnatin tarayya ta yi. Sun bukaci yan kwadago su tilasta gwamnati biyan N250,000.
Gwamnatin Ebonyi ta yi alkawarin fara biyan ma'aikata sabon mafi karancin albashi na N70,000 a watan Satumba. Gwamnatin ta ce tana jira a kammala hada rahoto.
Ana hasashen 'Hamster' na shirin fashewa, asibitin Gwamnatin Tarayya (FTH) da ke Gombe ya haramtawa ma'aikata 'kirifto' da 'mining' yayin da suke bakin aiki.
Albashin ma'aikata
Samu kari