Amurka
Ofishin Jakadancin Amurka a Najeriya ya yi gargadi da cewa cin hanci da rashawa babban laifi ne da zai jawo hana mutum biza komin girmansa a Najeriya.
Hukumomin Birtaniya sun kama wani dan Najeriya da ya yi kuste ya wawure $235,266, kusan Naira miliyan 400 a wata jami'ar Amurka. Za a gurfanar da shi.
Mutane da kungiyoyi sama da 50 ne suka taru a birnin London domin adawa da shugaban Amurka, Donald Trump da ya ziyarci Birtaniya. Suna adawa da kai hari Gaza.
Kasar Saudiyya ta kulla yarjejeniyar tsaro da Pakistan mai makaman nukiya bayan yawan hare haren Isra'ila a Gabas ta Tsakiya. Kasashen za su kare juna.
Kasashen Afrika 4 ba su nuna goyon baya ga Gaza ko Isra'ila ba da aka kada kuri'a a majalisar dinkin duniya, Kamaru, Kongo, Sudan ta Kudu da Habasha na cikinsu.
Wata kotu a kasar Amurka ta yanke wa dan Najeriya hukuncin zaman gidan yari na watanni 96 bayan kama shi da hanni a damfarar Amurkawa Dala miliyan 6.
Binciken majalisar dinkin duniya ya nuna cewa kasar Isra'ila ta yi kisan kare dangi a Gaza. Rahoton ya ce an kashe yara da mata tare da rusa makarantu da asibitoci.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya ba da umarnin daukar matakin da ya dace kan abubuwan da ke faruwa a masarautar Ipetumodu bayan daure Sarki a Amurka.
Kasashen Musulmi da Larabawa za su hadu a Qatar domin daukar mataki kan harin da Isra'ila ta kai Qatar. A ranar Litinin ne shugabannin za su hadu a Doha.
Amurka
Samu kari