Amurka
Kasar Iran ta yi gargadin cewa duk otal-otal da ke daukar sojojin Amurka a yankin za su zama halastattun wuraren kai hare-hare yayin rikicin da ke gudana a yankin.
Gwamnatin Amurka na tuhumar wani mutum da dasa bam a sansanin sojin kasar da ke yaki da Iran. An ce mutum ya tsere zuwa kasar China bayan dasa bam din.
Hukumomin Iran sun kama akalla mutane 15 a Isfahan bisa zargin aika muhimman bayanai zuwa kafafen yada labarai da gwamnati ke kallon masu adawa da ita.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa zai nemi takarar shugaban kasa a Venezuela bayan kammala mulki a Amurka saboda yana da farin jini a kasar.
Kasar Iran ta tanadi dakaru sama da miliyan 1 a shirin gwabzawa da sojojin Amurka da Trump ke barazanar turawa kasar. Iran ta ce za ta fafata da su.
Pentagon na Amurka na duba yiwuwar tura karin sojoji 10,000 zuwa Gabas ta Tsakiya sakamakon rikicin da ake yi tsakanin Iran da kuma kasar Isra'ila.
Dakarun jamhuriyar Musulunci ta Iran sun kaddamar da hare-hare kan Amurka da Isra'ila a yankin Gabas ta Tsakiya, yayin da ake ci gaba da fafata yaki.
Gwamnatin Najeriya ta dauki matakan ceto 'yan kasa a Gabas ta Tsakiya, samar da mai, sa ido a cikin gida bayan fara yakin Iran da Amurka/Isra'ila.
Babban hafsan sojin Isra'ila, Eyal Zamir ya yi gargadi da cewa rundunar sojin kasar za ta iya rugujewa saboda karancin dakaru da ake fama da shi a kasar.
Amurka
Samu kari