Aikin noma a Najeriya
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta saye motocin noma manya da kanana sama da 3,000 domin bunkasa ayyukan noma a Najeriya. A jiya Laraba aka sanar da hakan.
Gwamnatin tarayya ta amice da kafa kwamiti domin yaki da yunwa a Najeriya. Sanata Kashim Shettima ne ya kaddamar da kwamitin a fadar shugaban kasa a yau.
Yayin da ake murna kan janye harajin kan wasu nau'in abinci, gwamnatin tarayya ta ce akwai sharadi kan farashin abinci., inda y ce gwamnati za ta kayyade farashin.
Yayin da 'yan Najeriya ke kukan yunwa, ministan noma da samar da abinci, Abubakar kyari ya bayyana ranar karyewar farashin abinci, inda ya ce saura kwanaki 180.
Mai martaba sarkin Muri, Abbas Njidda Tafida ya wanke kasa daga zargin da aka masa na kwace gonakin yan kabilar Mumuye a yankin Kachalla a jihar Taraba.
Gwamnatin jihar Jigawa za ta ba manoma mutum 30,000 tallafi domin bunkasa harkokin noma a jihar. An ware manoman da za su amfana da shirin tallafin.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana cewa lokaci ya yi da za a zuba hannun jari a wasu bangarorin da ba fetur kawai ba, akwai bangarorin noma.
Majalisar wakilai ta umarci kwamitinta na cimaka, samar da abinci, harkokin noma, kwalejojin noma da cibiyoyin noma da na kudi, kan wani muhimmin batu.
Gwamnatin tarayya ta amince da dakatar da karbar haraji daga wasu 'yan Najeriya ciki har da manoma da masu kananan sana'a domin taimaka masu wajen gudanar da ayyuka.
Aikin noma a Najeriya
Samu kari