![Harkar noma: Gwamnatin Kano ta ware biliyoyi domin aikin madatsar ruwa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8cd2d554e3a186ab.jpeg?v=1)
Aikin noma a Najeriya
![Harkar noma: Gwamnatin Kano ta ware biliyoyi domin aikin madatsar ruwa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8cd2d554e3a186ab.jpeg?v=1)
![Kashim Shettima ya kaddamar da manyan ayyuka a Jigawa, an raba kyautar kudi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b0cf5a88f953be5c.jpeg?v=1)
!["Za mu hukunta duk wanda ya karkatar da tallafin manoma," Abba Gida Gida ya dauki zafi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b91affc9f734cb71.jpeg?v=1)
![Gwamnatin Abba Gida Gida ta kinkimo ayyukan biliyoyi domin inganta rayuwar talakan Kano](https://cdn.legit.ng/images/360x203/277697d9380f0ae0.jpeg?v=1)
![Majalisa ta gayyaci shugabannin tsaro kan umurnin da shugaba Tinubu ya ba da](https://cdn.legit.ng/images/360x203/332ff18d75e8032b.jpeg?v=1)
![Manoma a Kano za su caɓa, an fara raba tirelolin taki kyauta ga talakawa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b13caabd2b8d81c6.jpeg?v=1)
!["Raba mudun shinkafa ba zai magance yunwa ba" Kungiyoyi sun kawowa Tinubu mafita](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1e621d6f7a122a51.jpeg?v=1)
Kungiyar mata manoma ta SWOFAN ta bayyana cewa rabon shinkafa kwano ɗai-ɗai ba zai magance yunwa a kasar nan a martani kan iƙirarin gwamnatin na rana shinkafa.
![Gwamna ya duba halin da mutane ke ciki, ya karya farashin kayan noma ga talakawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1de26b7eefdac814.jpeg?v=1)
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya kaddamar da sabom shirin tallafawa manoma inda ya sanar da age farashin takin zamani zuwa N20,000 duk buhu.
![Ana shirin zanga zanga, gwamnati ta yi albishir, ta fadi lokacin saukar farashin abinci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e952c7f78127539b.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta kara bayani ga a'lumma kan cewa nan gaba kadan farashin kayan abinci zai sauka kasa saboda matakai da ta dauka in ji ministan noma.
![Ana kokarin dakatar da Tinubu daga bude iyakoki, shugaban AfDB ya kawo shawara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7a4ba2b83f6ca354.jpeg?v=1)
Shugaban bankin cigaban Afrika (ADB) Akinwumi Adesina ya ce bude boda domin shigo da abinci zai mayar da Najeriya baya sosai ta bangaren harkokin noma.
![Ana shirin zanga zanga, gwamnati ta dauki matakin gaggawa domin samar da abinci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/56c26536b075acdf.jpeg?v=1)
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta saye motocin noma manya da kanana sama da 3,000 domin bunkasa ayyukan noma a Najeriya. A jiya Laraba aka sanar da hakan.
![A karshe: Tinubu ya yarda akwai yunwa a Najeriya, ya dauki sabon mataki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2f7ed96ca1fac366.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta amice da kafa kwamiti domin yaki da yunwa a Najeriya. Sanata Kashim Shettima ne ya kaddamar da kwamitin a fadar shugaban kasa a yau.
![Ana murnar janye haraji, gwamnati ta gindaya sharadi kan farashin kaya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1fb4c079dfdc62aa.jpeg?v=1)
Yayin da ake murna kan janye harajin kan wasu nau'in abinci, gwamnatin tarayya ta ce akwai sharadi kan farashin abinci., inda y ce gwamnati za ta kayyade farashin.
![Bayan matakin bude iyakokin kasa, gwamnati ta fadi lokacin ragargajewar farashin abinci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0ca8373ee10fbdc9.jpeg?v=1)
Yayin da 'yan Najeriya ke kukan yunwa, ministan noma da samar da abinci, Abubakar kyari ya bayyana ranar karyewar farashin abinci, inda ya ce saura kwanaki 180.
![An zargi sarki da kwace gonakin talakawa, ya bayyana gaskiyar lamarin](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cd4273e2790bd27a.jpeg?v=1)
Mai martaba sarkin Muri, Abbas Njidda Tafida ya wanke kasa daga zargin da aka masa na kwace gonakin yan kabilar Mumuye a yankin Kachalla a jihar Taraba.
Aikin noma a Najeriya
Samu kari