
Aikin noma a Najeriya







Dan takarar shugaban kasa a zabe mai zuwa a jam'iyyar Labour ya bayyana abin da zai fi mai da hankalinsa a kai idan ya samu damar gaje kujerar Buhari a 2023.

Asusun Majalisar Dinkin Duniya ta Yara, UNICEF, ta bayyana cewa yara 100 na mutuwa a kowanne awa a Najeriya saboda matsananciyar rashin abinci mai gina jiki.

Masana suna ganin za ayi wahalar abinci, Naira za tayi raga-raga, man fetur zai tashi kwanan nan. Akwai yiwuwar ayi fama da mummunan wahalar man fetur a Disamba

Mai marataba sarkin zazzaun kuma uba ga hukumar da ke kula da kasuwar duniyar kasa da kasa ta Kaduna (KADCCIMA), Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli, ya yi kira ga arew

Kungiyar manoma, masu sarrafawa da dillalan alkama a Najeriya (NAWFPMAN) ta tabbarwa 'yan Najeriya iya samar da hekta 200,000 na alkama ta hanyar tallafin CBN.

Babban bankin Najeriya (CBN) ya ce zai fara zare kudade daga asusun bankin gwamnatin jihohi da wasu 'yan Najeriya domin warware bashin da ake binsu a kasar.
Aikin noma a Najeriya
Samu kari