Aikin noma a Najeriya
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, ya ƙaddamar da rabon buhunan taki sama da 515,000 ga manoma 128,930 domin ƙara yawan amfanin gona da tsaron abinci.
Gwamnatin Najeriya ta ƙaddamar da shirin tallafin noman damina na 2026, inda manoma 50,000 za su samu tallafin takin mai rahusa a dukkan shiyyoyin Najeriya shida.
Mutane wasu kauyuka 26 a jihar Sokoto sun bayyana cewa 'yan bindiga sun hana su noma har sai sun bia harajin da aka kakaba masu a damunar bana ta 2026.
Shugaban hukumar hada-hadar kudin hadin gwiwa ta kasa, Emmanuel Atama, ya tabbatar da cewa bashin dala miliyan 500 daga Bankin Duniya zai kai ga manoma na gaskiya.
Farashin kayan abinci ya kara sauka sosai a kasuwannin jihar Taraba yayin da al'ummar Musulmi ke kara shirin wata Ramadan. Yan kasuwa sun yi korafi kan hakan.
Damina 2026: NiMet ta yi hasashen ruwan sama da wuri a Kano, Neja da wasu jihohi 13. Minista Keyamo ya gargaɗi manoma kan gaggawar shuka a yau 11 ga Fabrairu, 2026.
Ministan harkokin noma na Najeriya, Sanata Abubakar Kyari ya lashe zaben shugaban majalisar gudanarwa na hukumar IFAD ta Majalisar dinkin duniya.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan majalisa sun fara bin bahasin wasu taraktoci 2000 da gwamnatin Bola Tinubu ta sayo saboda a raba wa manoman kasar nan.
Hukumar NiMet ta bayyana cikakken hasashen yanayin damina, karancin ruwa da farin da za a fuskanta a duka jihohin Najeriya a shekarar 2026,ta ja hankalin manima.
Aikin noma a Najeriya
Samu kari