Aikin noma a Najeriya
Gwamnonin yankin Arewa maso Gabas a Najeriya sun yi gargadi na musamman game da abin da zai faru a Najeriya a 2026 na tsadar kayan noma da zai haddasa yunwa.
Gwamnatin tarayta ta kaddamar da shirin karfafa mata a fannonin noma da kiwo a Najeriya, za a taimakawa mata akalla miliyan 10 a fadin jihohin Najeriya.
A labarin nan za a ji yayin da ƴan kasuwa ke zargin junansu da kawo tasgaro wajen hauhawar farashin shinkafa, kasuwar Singa a Kano ta ce komai ya daidaita.
Tsohon ministan a gwamnatin shugaba Buhari da Shehu Shagari kuma shugaban PDP da kungiyar dattawa Arewa, Audu Ogbeh ya rasu yana da shekara 78 a duniya.
Gwamnati tarayya ta sanar da shirin daukar bayanan manoma da ya hada da sunayen su domin cire masu karbar tallafin bogi. Hakan zai taimaka wajen samar da abinci.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon hadimin marigayi Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya ba matakin rage harajin shigo da abinci zuwa kasar nan kariya.
Gwamnatin Neja ta yi hadaka da Aliko Dangote domin bunkasa noman shinkafa a jihar. Za a tallafawa manoma da samar da ayyuka 50,000 a jihar da kasa baki daya.
Gwamnatin tarayya ta fara shirin samar da ayyuka wa matasa har miliyan 1 a jihohi 22 da birnin tarayya Abuja ta hanyar noman waken suya, za a samar da N3.9tn.
Ambaliya ta lalata gonakin shinkafa a garuruwa 7 na jihar Kebbi, inda dubban manoma suka yi asara yayin da ake fargabar samun karancin abinci a ƙasar.
Aikin noma a Najeriya
Samu kari