Aikin noma a Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa wani rahoto ya bayyana yadda wasu mutane sama da miliyan 24 ke cikin barazanar fadawa a cikin matsanancin yunwa a shekarar 2026.
Majalisar dattawa ta fara sauraron ra'ayin jama'a game da kudirin rage shigo da shinkafa daga kasashen waje. An kawo kudirin ne domin habaka noma a cikin gida.
Karamin ministan noma, Sanata Aliyu Sabi Abdullahi ya bayyyana dalilan saukar farashin abinci a Najeriya. Sabi ya ce masu boye abinci sun firgita suka fito da shi.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya taimaka wa magidanta 18,000 a karamar hukumar Dikwa sakamakon jarabawarda suka fuskanta a bana.
Rikicin manoma da makiyaya ya yi kamari a karamar hukumar Darazo da ke jihar Bauchi ya jawo daina zuwa gona. Manoma sun bukaci gwamna ya dauki mataki.
A labarin nan, za a ji cewa manoman Najeriya sun zargi gwamnatin kasar da karya farashin abinci ba tare da ta lura da halin da manoman za su shiga ba.
Gwamnatin tarayya ta kawo sababbin shirye shirye domin bunkasa noma da samar da abinci. Mutane miliyan 21 ne za su samu ayyuka karkashin shirin a Najeriya.
Manoma da masu casar shinkafa a Najeriya sun koka kan yadda gwamnatin Bola Tinubu ke karya farashin abinci a Najeriya ba tare da rage kudin taki ba.
Ministan noma, Sanata Abubakar Kyari ya bayyana cewa bude boda domin shigo da kayan abinci ya karya farashin abinci a Najeriya, ya ce an karfafi manoma.
Aikin noma a Najeriya
Samu kari