Kudu maso gabashin Najeriya
Sanatoci sun tafka zazzafar muhawara a lokacin sake duba kundin tsarin mulkin kasar na 1999 inda wasu ke ba da ra'ayin komawa mulkin yankin, wasu kuma na adawa.
Gwamnatin Akwa Ibom ta sanar da mutuwar mai dakin gwamnan jihar, Fasto Misis Patience Umo Eno. An rahoto cewa uwar gidan gwamnan ta rasu ne a ranar Alhamis.
Gwamnatin jihar Abia karkashin jagorancin Gwamna Alex Otti ta bayyana shirinta na fara biyan sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata daga watan Oktoba, 2024.
Shugaban APC na ƙasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ce za su yi amfani da dabarun siyasar Edo wajen karbe wasu jihohi a shiyyar Kusu maso Gabas.
Rahotanni sun nuna cewa wasu ƴan bindiga da ake kyautata zaton ƴan kungiyar aware ne sun kai farmaki gidan mai mallakin Gwamna Peter Mbah a jihar Enugu.
Jam'iyyar APC ta yi ikirarin cewa gwamnan Anambra, Farfesa Chukwuma Soludo ya ba da umarnin a cire dukkanin allunan shugaban kasa Bola Tinubu daga jihar.
Rahotanni daga jihar Anambra a Kudu maso Gabashin Najeriya sun nuna wasu miyagu sun sace shugaban kauyen Abatete, High Chief Ezebinobi Ezeigbo ranar Talata.
Yayin da zaben gwamna na 2024 a jihar Edo ke kara gabatowa, jam’iyyar PDP ta tsayar da Asue Ighodalo a matsayin dan takararta domin karawa da wasu.
Asue Ighodalo ya ce Edo PDP za ta rattaba hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya a lokacin da gwamnatin tarayya da ‘yan sanda suka saki 'yan jam’iyyar da aka tsare.
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari