Jihar Sokoto
A wannan rahoton, gwamnatin tarayya ta ce jama'a sun fara ganin ayyukan dakarun sojojin kasar nan wajen korar yan ta'addan Lakurawa daga Najeriya.
Ministan tsaron Najeriya ya ce dakarun sojojin Najeriya sun fara fatattakar ƴan ta'addan Lakurawa, waɗanda suka fara kai hare-hare a jihohin Kebbi da Sokoto.
Malamin Musulunci a Sokoto, Sheikh Abdulbasit Silame ya fadi yadda Lakurawa suka yaudare su inda ya ce tun farko sun tabbatar musu cewa za su kawo musu mafita.
Tsohon daraktan hukumar tsaron farin kaya watau DSS, Mike Ejiofor ya baygana cewa kungiyar ƴan ta'adda ta Lakurawa da sabuwa ba ce, ya faɗu yadda suka shigo.
Rundunar sojojin Najeriya ta rike wuta wajen lallasa mayakan yan ta'addan da ke karkashin jagorancin Bello Turji, inda aka shafe akalla kwanaki 4 ana yi.
Manjo Janar Adamu Laka ya tabbatar wa 'yan Najeriya cewa babu wata babbar barazana duk da bullar kungiyar Lakurawa da ke tada kayar baya a yankin Sokoto
Hukumar kare hakkin dan Adamt a kasa (NHRC), ta ce akalla mutum 1,463 yan ta'adda su ka kashe daga Janairun 2024 har zuwa watan Satumba na shekarar 2024
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile harin da 'yan bindiga suka kai a jihar Sokoto. Sojojin sun ragargaji 'yan bindigan wadanda suke dauke da makamai.
Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Attahiru Bafarawa ya bai wa kananan yaran jihohin Kano da Kaduna da aka sako tallafi domin su kama sana'a su dogara da kai.
Jihar Sokoto
Samu kari