Jihar Sokoto
Rahotanni sun tabbatar da cewa an tsare wani da ake zargin dan damfara ne bayan ya bindige jami'in hukumar EFCC a jihar Anambra yayin wani samame.
Yayin da gwamnatin Zamfara ta bayyana cewa ta na kokari wajen tallafawa wadanda harin Zamfara ya shafa, yayin mutanen Kaduna da Sakkwato ke jiran dauki.
Bayan wani hari da aka kai gidan Malam Murtala Bello Asada, babban malamin Musulunci, Sheikh Musa Ayyuba Lukuwa ya yi martani inda ya shawarci al'umma.
Rundunar sojojin Najeriya ta kai hari har sansanin 'yan bindiga da su ka addabi jihohin Kebbi da Sakkwato, inda aka kashe miyagun yayin da wasu su ka gudu.
Sojoji biyar sun mutu yayin samame kan ƴan ta'adda a Sakkwato; an kashe ƴan ta'adda shida, an kwace bindigu da harsasai yayin da aka nemi nemi goyon bayan jama'a.
Tsohon Sanata, Shehu Sani ya bayyana takaicin juyin mulkin da ya jawo wa Najeriya asarar shugabanni na gari, musamman ga Arewacin kasar, inda ake fama da matsaloli.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro sun yi nasarar hallaka 'yan ta'adda masu yawa a farmakin da suka kai musu a jihohin Kebbi da Sokoto.
Kungiyar mazauna jihar Kaduna a karkashin kungiyar BEPU ta shawarci gwamnatin tarayya da ta rungumi tsarin da Gwamna Uba Sani ya dauka a kan 'yan ta'adda.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto a Najeriya, Dalhatu Attahiru Bafarawa, ya sanar da ficewar shi daga babbar jam'iyyar adawa ta ƙasar - PDP. Tsohon gwamnan ya fadi dalili.
Jihar Sokoto
Samu kari