Jihar Sokoto
A yayin da ake kuka cewa 'yan ta'addar Lakurawa sun fara karfi, gwamnan Sokoto, Ahmad Aliyu ya gana da ministan kudi, Mista Wale Edun kan ci gaban tattalin jihar.
Shafi’u Umar Tureta, tsohon hadimin gwamnan Sakkwato ya bayyana yadda ya tarar da mazauna gidan yari bayan laifin da ya yi yi wa gwamnan jiharsa ya kai shi zama can.
Rahotanni sun tabbatar da cewa sojojin da yan Gatawa sun kaure da yan ta'adda karkarshin jagorancin Bello Turji da safiyar yau Talata a yankin Bakin Gulbi Sokoto.
An samu matsala a Sakkwato bayan yan ta'addan Lakurawa sun gano lagon daukar wasu daga cikin matasan jihar a matsayin sababbin yan ta'adda domin karfafa ayyukansu.
Kungiyar Amnesty Int'l da ke rajin kare hakkin bil'adama a duniya ta zargi gwamnatin Sakkwato da jikkata wata matashiya, Hamdiyya Sidi saboda wani bidiyo.
Mukaddashin hafsan sojojin kasan Najeriya (COAS), Laftanar Janar Olufemi Oluyede, ya isa jihar Sokoto biyo bayan bullar 'yan ta'addan kungiyar Lakurawa.
Sabuwar kungiyar Lakurawa da ta bulla a Sokoto ta fara karfi a kananan hukumomi biyar da ke jihar inda suka fara karbar Zakka daga al'ummar yankunan.
Wasu gwamnoni a jihohin Najeriya har yanzu ba su fara biyan ma'aikata sabon mafi karancin albashi ba. Jihohin sun hada Zamfara, Taraba da Sokoto.
Ire iren ta'addancin da Lakurawa ke yi a Sokoto sun hada da hana aske gemu, jin waka, kama ma'aikata da kai hare hare kan jami'an tsaro. Suna Sokoto da Kebbi.
Jihar Sokoto
Samu kari