Jihar Sokoto
A labarin nan, za a ji dan majalisa mai wakiltar mazabar Gada-Goronyo ta tarayya a jihar Sakkwato, Hon. Bashir Usman Gorau, ya fadi dalilin ba da tallafin N100m.
Gwamnatin Jihar Sokoto ta nesanta Gwamna Ahmed Aliyu daga kyautar mota da shago da aka bai wa yar TikTok Rahama Saidu, tana cewa ba ta da alaƙa da gwamnati.
'Yan bindiga da ke alaka da Bello Turji sun kai hari a kauyen Kiratawa a Sokoto, inda suka kashe limamin gari, jami'an tsaro sun isa yakin don tsare al'umma.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa'ad Abubakar III, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita. Ya bayyana abin da ke kara rura wutar.
Kwamitin binciken shari’a a Sokoto ya zargi tsohon gwamna Tambuwal da almundahanar fiye da ₦117bn. Gwamna Ahmed Aliyu ya ce za a kafa kwamitin don adalci.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan bindigan da suka addabi mutane a jihar Sokoto. Sojojin sun samu nasarar dakile wani hari da suka kawo.
Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da bukatar Mazi Nnamdi Kanu ta sauya masa gidan yari daga Sokoto, tana mai cewa bukatar ba ta cika ka’ida ba.
Tsohon Sanatan Sokoto, Abubakar Umar Gada, ya dawo PDP daga ADC, yana zarginsa da jagoranci maras kyau. PDP ta musanta shigowarsa, duk da rade-radin mulkin 2027.
Amarya da kawayenta a Sokoto sun sami 'yanci bayan kwanaki 49 a hannu 'yan bindiga, bayan biyan fansa Naira miliyan 10, lamarin da ya jefa al'umma cikin tsoro.
Jihar Sokoto
Samu kari