Jihar Sokoto
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wasu sababbin hare-hare a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe wani babban limami tare da wasu mutane a hare-haren.
Rahotanni sun ce akalla sojoji 2 sun rasa rayukansu a hanyar zuwa kai dauki yayin da bam da tarwatse da motarsu a yankin karamar hukumar Isa ta jihar Sakkwato.
Gwamnan Oyo Seyi Makinde ya yi karamin sauyi a majalisar zartarwar jihar, inda ya sauke Toyin Balogun tare da nada Faosat Sanni a matsayin kwamishiniyar mata.
An tabbatar da mutuwar fasijoji 18 daga cikin 20 da wata motar bas ta dauko a hanyarsu ta komawa gida a Sakkwato, sun gamu da hatsari a jihar Kebbi.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Sokoto. Hatsabiban 'yan bindigan sun hallaka wani limami tare da wasu mutane a harin.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci makiyaya da su rungumi kiwon zamani domin kaucewa rikici da manoma a Najeriya. Ya gana da dakarun 'yan sanda da NIS.
Gwamnan jihar Sakkwato, Ahmed Aliyu ya bayyana cewa 80% na matsalar tsaron da ake fama da ita tana da alaka da shan miyagun kwayoyi mussmman a wurin matasa.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe wani babban limami tare da sace matan aure yayin harin.
Jihar Sokoto
Samu kari