Siyasar Najeriya
Sakatariyar jam’iyyar ADC a jihar Ekiti ya kone bayan ‘yan daba sun kai hari a ranar da ake shirin rantsar da sababbin shugabanni a matakin jiha.
Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya musanta labarin da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa ya fice daga jam'iyyar LP zuwa APC mai mulkin kasar nan.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta sake gamuwa da koma baya bayan dan majalisar wakilai daga jihar Benue, ya tattara kayansa ya koma jam'iyyar APC.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana cewa gwamnonin jam'iyyun adawa na yin tururuwa zuwa jam'iyyar APC ne saboda manufofin gwamnatin Tinubu.
Jam'iyyar LP mai adawa a Najeriya ta bayyana cewa Peter Obi zai iya kifar da Shugaba Bola Tinubu cikin sauki a zaben 2027, idan Atiku Abubakar ya goya masa baya.
Shugaban APC na jihar Filato, Farfesa Nentawe ya jagoranci kafa kwamitin karbar masu sauya sheka, ya ce Kashim Shettima zai tarbi wasu jiga-jigai a Jos.
Wata kungiyar masu goyon bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu sun aika da sakon gargadi ga shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya tabbatar da cewa jita-jitar da ake yadawa cewa ya gama shirin komawa APC mai mulkin Najeriya ba gaskiya ba ne.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya taya madugun Kwankwasiyya, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso murnar cika shekara 69 a duniya, ya ce har yanzu jagoran NNPP abokinsa ne.
Siyasar Najeriya
Samu kari