Siyasar Najeriya
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce NNPP a shirye take ta yi haɗin gwiwa da jam’iyyun siyasa ko manyan ‘yan takara, ciki har da APC, kafin zaɓen 2027.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Obot Akpabio, ya bayyana cewa masu sauya sheka zuwa jam'iyyar APC, suna yi ne don kishin kasa.
Sanata Mohammed Muntari Dandutse daga Katsina ta Kudu ya ce sauya sheƙa daga jam’iyya zuwa wata na cin amanar dimokuraɗiyya da kuma amincewar jama’a.
A shekarar 2025 da muke ciki, jam'iyyar APC ta yi manyan kamu bayan ficewar wasu gwamnonin PDP zuwa cikinta wanda ya kara mata karfi kafin zaben 2027.
Gwamnonin jam'iyyar PDP da sauran masu ruwa da tsaki daga Arewa, sun amince da Saminu Turaki a matsayin dan takararsu domin zama shugaban jam'iyyar na kasa.
Tun daga 1966 aka fara juyin mulki a Najeriya. An kashe Tafawa Balewa da Sardaunan Sokoto a juyin mulki. Wasu juyin mulkin ba su yi nasara ba a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya yi gargadi mai zafi ga yan siyasa da ke fice wa daga tsarin Kwankwasiyya.
Gwamna Peter Mbah na jihar Enugu ya gana da mai girma shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a Aso Rock mako daya bayan ya fice daga PDP zuwa jam'iyyar APC.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya nuna cewa da wuya a iya samun shugaban da zai yi nasara idan Mai girma Bola Tinubu ya gaza a mulkin Najeriya.
Siyasar Najeriya
Samu kari