Siyasar Najeriya
Tuni an tura sunayen garuruwa shida ake tunanin za a zabi daya ta zama jiha a yankin Kudancin Najeriya bayan da majalisa ta amince da bukatar da aka gabatar.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Farfesa Peter Umeadi ya fice daga jam'iyyar APGA kuma ya jingine siyaaa gaba daya, ya gode wa wadanda suka ba shi dama.
Gwamna Soludo ya bayyana kudirin ba da kudi ga wadanda suka zabe shi a zaben da a yi nan kusa a jihar Anambra, ADC ta ce a dauki mataki cikin gaggawa.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Kebbi ta yi watsi da batun amincewa da tsohon ministan harkoki na musamman, Kabiru Tanimu Turaki a matsayin dan takarar maslaha.
Gwamna Abdullahi Sule na Nasarawa ya ce Muhammadu Buhari ya kewaye kansa da masu kwaɗayi da suka rinka yaba masa amma suka watsar da shi bayan ya bar mulki.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi maganganu kan rikicin da ya addabi jam'iyyar PDP. Ya bayyana cewa jam'iyyar ta dade da mutuwa.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya yi kalamai masu kauahi kan gwamnonin jam'iyyar PDP. Wike ya ce za su kassara jam'iyyar.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa na ba shi shawarar ya dauki Nasir El-Rufai a matsayinsa magajinsa amma ya ki yarda saboda wasu dalilai.
Dakarun yan sanda sun kama dalibin jami'ar IBB da ke Lapai, Abubakar Isa Mokwa kan zargin sukar Gwamna Mohammed Umaru Bago a shafinsa na Facebook.
Siyasar Najeriya
Samu kari