Siyasar Najeriya
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta bayyana shugabancin da ta amince da shi a jihar Adamawa. ADC ta dauki matakin ne bayan jam'iyyar ta rabu gida uku.
A labarin nan, za a ji cewa wata babbar matsala ta tunkaro jam'iyyar hamayya ta ADC reshen jihar Adamwa, inda manyan jam'iyyar uku ke takaddama a kan shugabanci.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an hukumar tsaron farin kaya, DSS ta cafke wani mai suna Innocent Chukwuma bayan an gano yana wallafa sakonnin juyin mulki.
Gwamna Babagana Umaru Zulum ya sake nanata cewa gaba daya jihar Borno na tare da APC da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce za su sake zabensa a 2027.
Jam'iyyar ADC ta yi sababbin nade-nade a jihar Kaduna, Sanata Nenadi Usman ta zama shugaban jam'iyyar hadaka a shirye-shiryen tunkarar babban zaben 2027.
Atedo Peterside, shugaban gidauniyar Anap kuma wanda ya kama bankin StanbicIBTC ya ce mulkin Mahmud Yakubu a INEC abin kunya ne ga kasa kamar Najeriya.
Jam'iyyar APC reshen jihar Plateau ta yi martani kan ikirarin da Gwamna Caleb Mutfwang ya yi na cewa ana matsa masa lamba ya bar PDP zuwa jam'iyyar.
A labarin nan, za a ji yadda shugaban APC na kasa, Nentawe Yilwatda ya zargi gwamnoni da shugabannin kananan hukumomi da hannu a cikin wahalhalun da ake sha a kasa.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta yi watsi da barazanar kai ta kara gaban kotu da tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya yi kan kasa sayen fom din takara.
Siyasar Najeriya
Samu kari