Siyasar Najeriya
Jam'iyyar APC ta fafata a wasu zabubbukan da aka gudanar a mulkin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Sai dai a wasu daga cikin zabubbukan 'yan takararta sun fadi.
A labarin nan, za a ji cewa yar takarar gwamnan Anambra ta bayyana godiya ga mutane kusan 300 da su ka kada mata kuri'a a zaben da Charles Soludo ya yi nasara.
Matatar shugaban jam'iyyar APC na kasa, Martina Yilwatda ta fara gangamin tazarcen shugaba Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027 mai zuwa. Ta kira mata su zabi Tinubu.
Dan takarar jam'iyyar APC a zaben gwamnan jihar Anambra, Prince Nicholas Ukachukwu, ya koka kan yadda aka muzgunawa magoya bayansa yayin zaben gwamnan.
Dr. Wole Oluyede ya lashe zaɓen fitar da ɗan takarar gwamna na PDP a jihar Ekiti don zaɓen 2026. PDP ta sha alkawarin kayar da APC saboda gazawar gwamnatin Oyebanji.
Dan takarar gwamna a jam'iyyar Labour a jihar Anambra ya ce bai gamsu da abin da aka sanar na zaben gwamna ba, ya ce dole akwai wata makarkashiya a cikin zaben.
Dan takarar gwamna a jihar Anambra a karkashin ADC ya ce bai gamsu da sakamakon zaben ba saboda yadda aka gudanar da zaben a tsarin da yake ganin ba daidai bane.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya taya gwamnan jihar Anambra, Farfesa Chukwuma Soludo, kan nasarar da ya samu a zaben gwamnan da aka gudanar a jihar.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Chukwuma Soludo, ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, kan zaben da aka gudanar ranar Asabar a jihar.
Siyasar Najeriya
Samu kari