Siyasar Najeriya
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa NNPP ta shirya tsaf domin tunkarar zaben 2027. Ya yaba wa Abba Kabir Yusuf da shugabannin NNPP a Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi muhimman kira ga mambobin APC. Ya bukaci su kafa tsari mai karfi don samun nasara a jihohin da ba su da iko.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya ja kunnen 'yan adawa kan fafatawa da Mai girma Bola Tinubu a zaben 2027. Ya fadi kuskuren da za su yi.
A labarin nan, za a ji yadda jam'iyyar hamayya ta APC ta ji zafin sauyin sheka daga wasu daga cikin 'ya'yanta ke yi zuwa wadansu jam'iyyun hamayya a kasar nan.
Tsofaffin yan majalisar tarayya daga Kano sun amince Bola Ahmed Tinubu ya yi shekara takwas a mulki, sun giyi bayan Sanata Barau ya zama gwamnan Kano.
Mahalarta taron APC a fadar shugaban kasa sun shiga rudani na yan dakiku yayin da masu kula da sauti suka yi kuskuren wajen sanya taken Najeriya.
Hukumar INEC ta fara daukar matakan sulhu domin kawo masalaha a tsakanin shugabannin jam'iyyar PDP da ke adawa da juna, ta shirya taro na musamman a Abuja.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Majalisar wakilai ta ayyana kudin kamfen da 'yan takarar shugaban kasa, gwamna, Sanatoci, 'yan majalisar wakilai, ciyamomi da kansiloli za su iya kashewa a zabe.
Siyasar Najeriya
Samu kari