Siyasar Najeriya
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin yada manufofi, Daniel Bwala, ya yihasashen abubuwan da za su faru da Peter Obi a jam'iyyar ADC a zaben 2027
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq, ya yaba da salon mulkin jam'iyyar APC. Ya bayyana cewa ita ce jam'iyyar da ta dace da mulkin Najeriya.
A labarin nan, , za a ji cewa jagora a APC reshen jihar Taraba, Cif David Sabo Kante ya bayyana fargabar cewa sauya sheka na iya ruguza jam'iyya.
Tsohon gwamnan jihar Abia ya dawo harkar siyasa gadan gadan bayan tafiya hutu, ya sanar da sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulkin Najeriya.
Sakataren APC na kasa, Ajibola Basiru ya bukaci Nyesom Wile ya yi murabus daga matsayin ministan harkokin Abuja don ya maida hankali kan siyasar Ribas.
Mataimakiyar gwamnan jihar Ribas, Farfesa Ngozi ya yanki katin zama cikakkiyar yar APF, ta jaddada goyon bayanta ga Fubara da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ci gaba da shirye-shiryen komawa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya. An ji mutanen da za su bi shi daga NNPP.
Ana hasashen cewa Atiku Abubakar zai fusanci kalubale wajen neman tikitin takarar 2027 a ADC daga wajen Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso da ya ke NNPP.
PDP ta dakatar da shugaban riƙo na Rivers, Robinson Ewor, saboda goyon bayan Wike; jam'iyyar ta jaddada cewa Wike korarre ne kuma Fubara ya riga ya koma APC a bara.
Siyasar Najeriya
Samu kari