Siyasar Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NNPP a matakin kasa ya bayyana rashin amincewa da hukuncin da kotu ta yanke game da dambarwar Shugabanci a Kano.
A labarin nan, za a ji jam'iyya mai mulkin Najeriya ta APC ta karyata cewa tsohon Shugabanta Abdullahi Adamu ya yanki tikitin zama 'dan jam'iyyar adawa ta ADC.
Rashin yarda da sake gabatar da kasafin kudi da kin neman wa'adi na biyu ga gwamna Simi Fubara na cikin abubuwan da suka jawo sabani da Wike a siyasar Rivers.
Kungiyar NADECO USA ta roki Shugaba Tinubu ya sallami Ministan Abuja, Nyesom Wike, don kawo ƙarshen rikicin siyasa a Jihar Rivers kafin zaɓen 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki ta nuna damuwarta kan yunkurin yan Majalisar dokokin jihar Ribas na sauke Gwamna Siminalayi Fubara da mataimakiyarsa daga mulki.
Majalisar dokokin jihar Kano ta bayyana cewa duva da rigingimun da ke faruwa a NNPP, ya zama dole Gwamna Abba da sauran shugabani su bar NNPP zuwa wata jam'iyya.
Cikakken bayani kan matakan doka 8 na tsige gwamna a Najeriya, tarihin gwamnonin da aka tsige tun 1999, da matsayar Kotun Ƙoli kan adalcin tsarin tsigewa a yau.
Majalisar Dokokin Jihar Rivers ta fara shirin tsige Gwamna Fubara kan zargin ƙin gabatar da kasafin kuɗi da sauran laifuffuka, tare da gargaɗin Kakakin Majalisar.
Sanata mai wakiltar Abuja a Majalisar dattawa, Sanata Ireti Kingibe ta bayyana cewa a shirye take dmta marawa Atiku, Obi ko duk wanda ya samu tikitin ADC.
Siyasar Najeriya
Samu kari