![Ganduje ya sake yi wa jam'iyyu 2 lahani, wasu jiga jigai sun sauya sheƙa Zuwa APC](https://cdn.legit.ng/images/560x315/825eee506a90834e.jpeg?v=1)
Siyasar Najeriya
![Ganduje ya sake yi wa jam'iyyu 2 lahani, wasu jiga jigai sun sauya sheƙa Zuwa APC](https://cdn.legit.ng/images/560x315/825eee506a90834e.jpeg?v=1)
![APC ta fusata da ganin wani bidiyo, ta buƙaci majalisa ta fara shirin tsige gwamna](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fd65ec5d9e419cde.jpeg?v=1)
![Kano: Jami'an tsaro sun cafke dan kasuwar da ke sayar da rigunan zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/557b500ccd5a705f.jpeg?v=1)
![Jam'iyyar APC ta yi babban kamu, daruruwan 'yan adawa sun dawo cikinta a Kaduna](https://cdn.legit.ng/images/360x203/db3d490d4f372fdc.jpeg?v=1)
![Bidiyo: Fusatattun matasa sun lalata manyan allunan hotunan Tinubu a Yobe](https://cdn.legit.ng/images/360x203/970126160f51c18e.jpeg?v=1)
![Dan majalisar APC ya gwangwaje ɗiyarsa da kyautar dalleliyar SUV bayan gama sakandare](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f460c226d8547af6.jpeg?v=1)
![Ganduje ya shirya kwace kujerar gwamna daga hannun PDP, ya lissafo hanyoyi 3](https://cdn.legit.ng/images/190x107/39778def62925e3d.jpeg?v=1)
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya sha alwashin kwato jihar Edo daga hannun jam'iyyar PDP. Ya fara shirin cimma wannan kudirin.
![Cikakken bayanin sanatoci 2 da su ka taba samun matsala bayan sun soki shugaban kasa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/57f7bbf3963bc6c8.jpeg?v=1)
Tsige Sanata Ali Ndume daga mukamin bulalar majalisar dattawa ya kara bankado da abin da ke faruwa a majalisar tarayyar kan masu sukar shugaban kasa mai ci.
![Sanata Ndume ya maida martani ga Ganduje, ya faɗi yadda Buhari da Tinubu suka jawo shi APC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cc92646fb3a91c10.jpeg?v=1)
Muhammad Ali Ndume ya bayyana cewa shi uba ne a APC kuma Muhammadu Buhari da shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ne suka jawo shi lokacin ba Ganduje.
![Jam'iyyar APC ta fara zawarcin mataimakin gwamnan PDP, za ta kafa tuta a ofishinsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5269cec95bedeb3b.jpeg?v=1)
Shugaban APC na jihar Edo, Jarret Tenebe tare da wasu manyan ƙusoshi sun kai wa mataimakin gwamnan Edo Philip Shaibu ziyara har gida a Benin ranar Jumu'a.
![Tsohon na kusa da Peter Obi ya bayyana yadda jagoran na LP ya ci amanar Atiku](https://cdn.legit.ng/images/190x107/26a6cd804290cd22.jpeg?v=1)
Tsohon na kusa da Peter Obi na jam'iyyar Labour Party, Doyin Okupe, ya musanta zargin cewa ya ci amanar tsohon ɗan takarar shugaban ƙasan a zaɓen 2023.
![Tsohon shugaban PDP ya fusata da yadda wasu ke 'satar' kudi, ya fice daga jam'iyyar](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f9dbdb2c02d45577.jpeg?v=1)
Yayin da ake tunkarar zaɓen gwamna a jihar Ondo, jam'iyyar PDP ta gamu da babban komawa baya a lokacin da Ebenezer Alabi ya sanar da raba gari da ita.
![Mataimakin gwamna ya tsokano rigima, ya faɗi gwamnan PDP da ya yi yunƙurin kashe shi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2c91b984f2714726.jpeg?v=1)
Kwamared Philip Shaibu, wanda kotu ta mayar kan kujerar mataimakin gwamnan jihar Edo ya zargi Gwamna Godwin Obaseki na shirya yadda za a kashe shi.
![Bayan kotu ta dawo da shi, mataimakin gwamnan PDP ya kinkimo sabuwar rigima](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cc2ee5260224f575.jpeg?v=1)
Ga dukkan alamu rigimar siyasa a jihar Edo za ta dawo sabuwa yayin Philip Shaibu ya tsallake Gwamna Godwin Obaseki, ya naɗa ma kansa sababbin hadimai.
![Mataimakin gwamna ya 'sauya sheka' zuwa APC, ya faɗi abin da ya riƙe shi a PDP](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cea133d6cdd2b1b5.jpeg?v=1)
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Kwamared Philip Shaibu ya bayyana cewa shi ɗan APC ne amma abin da ya riƙe shi a PDP shi ne bai sanar da barinta a hukumance ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari