
Siyasar Najeriya







Tsohon ɗan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP, Peter Obi ya ce haɗakar da ya shiga manufarta ta dawo da mulkin adalci, ta yaƙi yunkuwa da talauci.

Sunday Umeha, dan majalisar wakilai daga LP ya koma APC a Enugu, tare da fiye da mambobi 1,000; ya ce yana son hada kai da gwamnati mai mulki don ci gaban jama’a.

Tanko Yakasai ya ce Bola Tinubu zai samu rinjaye a zaɓen 2027, saboda goyon bayan gwamnoni da ministoci, Arewa kuma ba ta fitar da matsaya ba tukuna.

Jagoran NNPP na ƙasa kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ba shi da alaƙa da sanarwar da ke nuna yana shirin shiga haɗaka.

Gwamnoni, shugabanni da dukkan masu ruwa da tsakin APC a Arewa maso Yamma sun amincw shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi tazarce a zaɓen 2027.

Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana cewa babu jam'iyyun siyasa da za a samu a jihar Akwa Ibom a 2027. Ya ce PDP ta tarwatse.

Jagoran kabilar Igbo, Dr. Nwachukwu Anakwenze ya gargaɗi PDP da kada ta tsayar da Atiku Abubakar a 2027, yana cewa hakan zai jawo ta rasa jihohi da rusa jam’iyyar.

Masu amfani da kafafen sada zumunta sun caccaki El-Rufa’i kan hoton da ke nuna shi a coci, lamarin da ya janyo bincike don gano gaskiyar abin da ya kai shi can.

Jam'iyyar adawa ta SDP ta bayyana cews tana da kwarin guiwar samun nasara kan shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da APC a zaɓen 2027, ya aika sako ga ƴan ƙasa.
Siyasar Najeriya
Samu kari