Siyasar Najeriya
Tun daga zababbu da na rikon kwarya, akalla mutane tara ne suka rike kujerar gwamna a jihar Ekiti daga dawowar dimokuradiyya a shekarar 1999 zuwa yau.
Jam’iyyar APC mai mulki a Nasarawa ta ce ficewar tsohon Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, Mohammed Abubakar Adamu, zuwa SDP ba za ta rage ƙarfinta ba a 2027.
Gamayyar jam'iyyun siyasa a Najeriya ta goyi bayan kiran da yan Majalisar wakilai na tsagin adawa suka yi ga Shugaba Bola Tinubu kan matsalolin kasar nan.
Rarara ya ce ba zai yi wa mawaki Davido martani da Turanci saboda ba shi da yaren da ya wuce Hausa. Ya ce ya rike almajirai, shi ba jahili ba ne, shi gardi ne.
Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya ya ce da gwamnatin Muhammadu Buhari da Tunde Idiagbon ta ci gaba da mulki fiye da watanni 20, Najeriya za ta fi samun ci gaba.
Peter Obi ya bayyana cewa a shirye yake ya mutu saboda Najeriya, yana mai cewa shugabanci na gaskiya na buƙatar sadaukarwa wajen magance matsalar tsaro.
Wasu mambobin Majalisar Wakilai sun zargi gwamnatin Bola Tinubu da fifita siyasar zaɓen 2027 kan magance matsalolin tsaro, tattalin arziki da dimokuraɗiyya.
Jam'iyyar NDC ta kafa sharadin rantsuwa ga kowane dan takara ban da Peter Obi da Kwankwaso, ta ce ba za ta bari a rika sauya sheka ba kujerunta ba.
Gwamnan Ebonyi, Francis Nwifuru, ya soki wasu gwamnonin APC da ake zargi sun yi ƙoƙarin cire Hope Uzodimma daga shugabancin kungiyar gwamnonin jam'iyyar.
Siyasar Najeriya
Samu kari