Siyasar Najeriya
Tsohon ministan kwadago Joel Danlami Ikenya ya fice daga jam’iyyar APC ya koma PDP, yana mai cewa matakin ya biyo bayan bukatar al’umma da makomar siyasar Taraba.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya bar PDP ya koma APC, inda ya shiga kara jerin gwamnonin da suka fice daga jam’iyyar tun bayan zaben 2023.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya damu zama ɗan takarar gwamnan jihar Kwanaki kadan bayan ya sanar da sauya sheka daga PDP.
An bayyana Gwamna Ademola Adeleke a matsayin wanda ya lashe zaben fitar da gwani na jam'iyyar Accord, hakan na zuwa ne awanni bayan ya yanki kati.
Jam'iyyar PRP ta bayyana cewa ba ta da wurin da za ta karbi Gwamna Bala Mohammed ko da rahoton da ake yadawa gaskiya ne, ta ce ya illata jihar Bauchi.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta PDP ta bayyana rashin jin dadi gane da shawarar da Siminalayi Fubara ya yanke na komawa APC, ta ce ya nuna rauni.
Lauya mai kare hakkin dan Adam a Najeriya, Femi Falana ya bayyana cewa dole a magance talauci da rashn tsaro kafin Najeriya ta magance juyin mulki a Afrika.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya tabbatar da komawarsa jam'iyyar Accord, inda zai nemi wa’adi na biyu a 2026 bayan ficewarsa daga jam'iyyar PDP.
Gwamnan jihar Ribas, Sir Similayi Fubara ya jagoranci magoya bayansa sun fice daga jam'iyyar PDP zuwa APC, ya ce babu wata kariya da yake samu a PDP.
Siyasar Najeriya
Samu kari