Siyasar Najeriya
Yayin da ake ta zuga malamai su fito takara, Sheikh Abubakar Mukhtar Yola ya nuna rashin jin dadinsa kan kiraye-kirayen da ake yi masa na ya nemi takarar gwamna.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a Najeriya, Olawepo-Hashim yayi kira ga Farfesa Joash Amupitan da ya gaggauta yin murabus saboda jadawalin babban zaben 2027.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta yi watsi da sabon jadawalin zaben da INEC ta fitar kwanan nan, ta ce akwai bangarorin da aka zalunci jam'iyyun adaa da taimakawa APC.
Gwamna Fintiri na Adamawa ya koma APC yau 27 ga Fabrairu, 2026. APC yanzu tana da jihohi 30, yayin da PDP ta rage jihohi 3 kacal (Oyo, Bauchi, Zamfara) a Najeriya.
Babbar kotun jihar Oyo ta amince da sahihancin babban gangamin da PDP ta gudanar a Ibadan, inda aka zabi sabon kwamitin gudanarwa karkashin Tanimu Turaki.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban hukumar zabe ta kasa INEC, Farfesa Attahiru Jega ya bayyana babbar matsalar da ke kawo cikas ga zaben Najeriya.
Bola Tinubu ya bukaci masu yakin neman zabensa su bayyana nasarorin gyare-gyaren gwamnatinsa, yayin da shugabannin APC ke goyon bayan sauyi da kasar Najeriya.
Jagoran jam'iyyar NNPP a Najeriya Buba Galadima ya ce mutanen Rabiu Kwankwaso sun hada kai da sauran 'yan adawa ne domin an shirya musu makarkashiya a 2027.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa ya yi nadamar rawar da ya taka wajen kafa jam'iyyar APC a shekarar 2014.
Siyasar Najeriya
Samu kari