Siyasar Najeriya
Jam'iyyar NDC mai adawa a Najeriya ta fara magana kan babban zaben shekarar 2027. Ta bayyana cewa za ta tsayar da nagartattun 'yan takara a babban zaben.
Taron da jam'iyyar NDC ta shirya domin zaben shugabanni a jihohi ya rikida zuwa rigima a jihar Enugu, yan daba sun tayar da hargitsi a wurin taron yau Talata.
Kakakin jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya, Mista Bolaji Abdullahi, ya zargi Peter Obi da rashin sanin manufofin jam’iyyar kafin ficewarsa zuwa NDC.
Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a zaben 2023, Datti Baba Ahmed, ya yi tsokaci kan hadewar Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi a NDC.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan ayyuka, David Umahi ya bayyana cewa Najeriya za ta ga amfanin komawar Tinubu karagar mulki bayan an sake zabensa.
Wasu malamai biyu a mazabar Mani da Bindawa sun nuna rashin amincewarsu da tsaida mace a matsayin yar takarar kujerar Majalisar wakilai a inuwar APC.
A labarin nan za a ji jam'iyyar hadaka ta ADC ta yi zargin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso da Peter Obi sun hada kai wajen shirya ficewarsu daga NDC gabanin 2027.
Jam'iyyar ADC mao adawa a Najeriya ta bayyana shirin da take yi wajen zabar dan takarar shugaban kasa a babban zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Wadanda suka yi murabus din sun ce sun yi haka ne domin neman takara a zaben da ke tafe, Gwamna Bala Mohammed ya masu fatan alheri da ayyukansu na gaba.
Siyasar Najeriya
Samu kari