Siyasar Najeriya
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi magana kam wamda zai gaje shi a zaben 2027. Gwamna Zulum ya ce ya bar zabin shugabannin a hannun Allah.
A labarin nan, za a ji cewa majiyoyi masu karfi sun nuna cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karkata wajen samar da jiha a yankin kabilar Ibo.
Wata kungiyar matasan APC a yankin Arewa maso Gabas ta caccaki wasu ’yan siyasa da suka nuna kiyayya ga mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Wasu majiyoyi masu karfi sun yi ikirarin cewa da yiwuwar a tsige Aminu Abdussalam daga kujerar mataimakin gwamnan Kano idan bai yi murabus da kansa ba.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ayyana komawa jam'iyyar APC a hujumance a wani gagarumin biki da aka shirya a gidan gwamnatinsa yau Litinin.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi magana kan jita-jitar da ake yadawa kan batun sauya Kashim Shettima a zaben 2027. Ta yi gamsashshen bayani.
An cire duka tutocin jam'iyyar NNPP tare da maye gurbinsu da na APC yayin da ake shirin karbar Gwamna Abba Kabir Yusuf a hukumance yau Litinin, 26 ga watan Janairu.
Jigo a jam'iyyar APC, Farfesa Haruna Yerima, ya yi magana kan batun sauya tikitin Tinubu/Shettima a zaben 2027. Ya bayyana babban kuskuren da APC za ta yi.
Yayin da ake dakon sauya shekar Gwamna Abba Kabir Yusuf a hukumance, mambobi 22 daga cikin yam Majalisar dokokin Kano sun tabbatar da shiga APC yau Litinin.
Siyasar Najeriya
Samu kari