Siyasar Najeriya
Wani jigo a babbar jam'iyyar adawa ta Peoples Democratuc Party (PDP) ya fadi dalilin da ya sanya jam'iyyar ba ta hukunta tsohon gwamnan Rivers Nyesom Wike ba.
An samu sabani tsakanin kungiyoyi biyu na 'yan awaren da ke neman a raba Najeriya gida biyu domin samun damar cin gashin kai sabanin haduwa wuri daya.
Rahoto ya bayyana yadda sojojin Isra'ila suka bi dare tare da harba makamai kan wasu 'yan asalin Falasdinu tare da yi musu kisan gilla a wani yankin Jordan.
Gwamnonin Najeriya da minista Wike sun samu kara daga kungiyar SERAP kan yadda suke cin bashi ba tare da yiwa 'yan kasa bayanin yadda suka kashe wadannan kudaden ba.
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya bayyana cewa rikicin siyasar da ya dabaibaye jihar ya zo karshe. Gwamnan ya ce yanzu lokacin gudanar da mulki ne.
Mataimakin kakakin majalisar wakilai, Benjamin Kalu, ya yi kira ga gwamna daya tilo da jam'iyyar Labour Party (LP) ta ke da shi ya dawo jam'iyyar APC.
An ruwaito yadda wani sanata daga jihar Kano ya yi aikin alheri, inda ya rabawa 'yan mazabarsa likkafani domin su samu damar aikin binne 'yan uwansu.
Akwai gwamnoni fiye da 20 da suka sauya jam'iyya bayan sun shiga ofis. A Sokoto, Attahiru Bafarawa, Aliyu Magatakarda Wamakko da Aminu Tambuwal sun canza gida.
Masu ruwa da tsakin jam'iyyar APC a jihar Bayelsa sun ja kunnen Shugaba Bola Tinubu kan alaka da Gwamna Douye Diri inda suka ce maci amana ne na ƙarshe.
Siyasar Najeriya
Samu kari