Siyasar Najeriya
Hon. Abubakar Sadiq Zakari ya koma Pantamiyya da PDP bayan ficewarsa zuwa APC, yana mai neman afuwa da jaddada goyon bayansa ga Farfesa Isa Ali Pantami.
A labarin nan za a ji tsojon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya bayyana cewa ganin dama gwamnatin tarayya ta yi aka bar Accord ta yi nasara a Osun.
A labarin nan, za a ji abubuwan da suka jawo jam'iyyar APC da gwamna Nasir Idris suka yanke sahwarar hakura da mataimakin gwamna a zaben 2027 mai zuwa.
Kotun Majistare ta Ekiti ta tsare tsohuwar ’yar takarar gwamnan APC, Abimbola Olajumoke, kan zargin bata suna, cin zarafin yanar gizo da satar mutane.
Shugaba Tinubu ya bukaci jam’iyyun siyasa su guji tashin hankali, kalaman kabilanci da addini, tare da mayar da hankali kan manufofi a zaben 2027.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta NDC ta ce za a ga salo da dabaru wajen tabbatar da cewa an samu abin da ake nema a zaben 2027 mai zuwa.
Rikicin OK Movement ya ɗauki sabon salo bayan Peter Ameh ya yi murabus, yana mai cewa zai mayar da hankali kan takararsa ta Sanatan Kogi ta Gabas a 2027.
Binciken Dubawa ya karyata ikirarin cewa Atiku Abubakar ya janye takarar shekarar 2027 domin Peter Obi, tana mai cewa babu wata hujjar tabbatar da hakan.
Mawaki Davido ya ce zai iya yin caca da kuɗinsa kan sake zaɓen Tinubu a 2027, yana mai cewa rarrabuwar ‘yan adawa na ƙara wa shugaban ƙasa damar nasara.
Siyasar Najeriya
Samu kari