Siyasar Kano
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki a Kano, NNPP ta bayyana fatan da ta ke da shi a kan maganar sauya shekar Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa APC.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya fara ganawa da manyan kusoshin jam'iyyar APC na jihar Kano bayan zamansa da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sha ruwa.
Tsohon dan takarar gwamna Ja’afar Sani Bello ya soki tasirin siyasar Rabiu Kwankwaso, yana bayyana cewa ba shi da karfin tasiri a Najeriya sama da Kano.
Kotu ta ƙi ba da umarnin kama Ganduje kan zargin karkatar da hannun jarin tashar tsandauri ta Dala zuwa ga ’ya’yansa; an ɗage shari’ar zuwa 23 ga Fabrairu, 2026.
Wasu majiyoyi sun ce ci gaba da tuntubar masu ruwa da tsaki, sharadin Shugaba Tinubu da matsalar Sanata Barau ce ya jawo jinkirin sauya shekar Gwamna Abba.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya aika gargadin siyasa ga wasu 'yan Dawakin Tofa da ya ce suna zakalkalewa ba tare da lissafi ba.
Mataimakin gwamnan Kano, Kwamared Aminu Abdulsalam Gwarzo ya kai ziyara gidan Kwankwaso, alamar da ake ganin tana nuna ba zai bi Gwamna Abba zuwa APC.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi alkawarin cicciba rayuwar matasa akalla 50,000 a cikin wani tsari na sama masu abik dogaro da Kai.
Bangaren jam'iyyar NNPP ya yi fatali da batun rashin amincewar Kwankwaso game da sauya shekar Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
Siyasar Kano
Samu kari