Siyasar Kano
A labarin nan, za a ji ccewa Hajiya Naja'atu Bala Muhammad na fuskantar turjiya daga sauran yan jam'iyyarsu ta ADC bayan ta rushe shugabancinta a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC reshen jihar Kano ta karyata cewa akwai wasu daga cikin manyan 'ya'yanta da suka fice daga cikinta ziwa NDC.
Haj Naja’atu Muhammad ta fayyace wanda zai yi wa ADC takarar gwamna tsakanin Ibrahim Khalil, Ibrahim Little da Nasir Gawuna. Mataimakiyar shugabar ADC ta yi magana.
Kungiyar Izalawan Kwankwasiyya ta bayyana cewa tana tare da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a zaben 2027 kuma ba za ta zabi Abba Kabir Yusuf ba kamar yadda Izala ta ce.
Gwamnatin Kano ta samu goyon bayan kungiyar Izala kan tazarcen Abba Kabir Yusuf a zaben 2027 mai zuwa. Abba Kabir ya yi wa Izala godiya kan goyon bayan.
Shugabannin kwamitin shura na Darikar Tijjaniyya a jihar Kano ya nuna goyon baya ga gwamna Abba Kabir Yusuf domin ya yi tazarce a zaben 2027 mai zuwa.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya fadi abin da zai hana shi sauya sheka zuwa jam'iyar su Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso.
Ana kishin kishin din hadewar Abdullahi Ganduje da Rabiu Kwankwaso a NDC har da samun takara. Wasu na ganin Abdullahi Umar Ganduje zai fice daga APC
A labarin nan, za a ji cewa hadimin gwamnan Kano ya ya jaddada zargin kan yadda tsohon mataimakin gwamna, Aminu Abdussalam Gwarzo ya rika sakaye kudin jama'a.
Siyasar Kano
Samu kari