Siyasar Kano
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya mayar da fam na neman tsaya wa takarar gwamna gabanin shirye shiryen zaben 2027.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta musanta batun 'yan daba sun hallaka mutanw biyar bayan rantsar da Sule Garo.
Abdullahi Umar Ganduje, Malam Ibrahim Shekarau da sauran manyan APC sun raka Murtala Sule Garo ofishin mataimakin gwamnan jihar Kano da ya fara aiki.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar kare hakkin dan adam ta Amnesty International ta bayyana kaduwa da yadda fadan daba ke kokarin dawowa jihar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon dan takarar gwamna a Kano, Dr. Nasiru Yusuf Gawuna ya sanar da ficewa daga jam'iyyar hamayya ta ADC zuwa NDC a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gungun yan daba sun yi aika-aika a Kano jim kadan bayan rantsar da mataimakin gwamna Murtala Sule Garo inda mutum 5 suka rasu.
A labarin nan za a ji cewa mataimakin gwamnan Kano Murtala Sule Garo ya ja manyan APC zuwa garin Gwarzo inda aka taro Hayatu Gwarzo zuwa jam'iyya mai mulki.
Matasan ƙungiyoyin ɗalibai a jihar Kano sun ƙi amincewa da yunƙurin maye gurbin AA Zaura da Malam Ibrahim Shekarau a takarar Sanatan Kano ta Tsakiya.
Babbar alkalin jihar Kano ta rantsar da Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin gwamna a taron da Gwamna Abba Kabir ya jagoranta a fadar gwamnatin jihar Kano.
Siyasar Kano
Samu kari