Siyasar Kano
Jam'iyyar NDC mai adawa a Najeriya ta yi magana kan batun cewa madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi barazanar ficewa daga cikinta.
Mai magana da yawun bakin gwamnan jihar Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa, ya yi zarge-zarge kan madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da sauye-sauyen a mukamanasu ba gwamna Abba Kabir Yusuf shawarwari, inda aka ɗaga likkafar wasu tare da yin sababbin nade-nade.
Rabiu Kwankwaso ya bayyana cewa kofar shi a bude take wajen yin sulhu da Abba Kabir. Ya ce sun yi sulhu da Ganduje a baya duk da abubuwa marasa dadi da suka faru.
Tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana kan sabanin da ake samu tsakanin 'yan Kwankwasiyya da mutanen Atiku Abubakar a kafar sadarwa.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano, Dr. Nasiru Yusuf Gawuna, na tattaunawa domin komawa jam'iyyar ADC. Nasiru Gawuna na son samun tikitin takara.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa yana cikin jam'iyyar NDC tare da Peter Obi, Nasiru Gawuna da Aminu Abdulsalam Gwarzo. Ya ce za su yi aiki tare a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Kwankwasiyya ta bayyana gaskiyar abin da ya faru bayan jam'iyyar NDC ta sauya sunayen wasu 'yan takara da Kwankwaso ya tsayar.
Tsohon hadimin marigayi Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, ya ba da shawara ga madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya fice daga jam'iyyar NDC.
Siyasar Kano
Samu kari