Siyasar Kano
A labarin nan, za a gano abin da Kwankwaso ya fada game da tsofafin abokan siyasarsa, Abdullahi Ganduje, Ibrahim Shekarau da Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana Kano a matsayin “karamar Najeriya” saboda yawan jama’a da bambancin al’ummarta, yana cewa mulkinta ba abu ne mai sauki ba.
Kungiyar matasan Arewa ta soki Kwankwaso kan kalamansa game da Sheikh Sani Yahaya Jingir, tare da bayyana goyon bayanta ga tikitin Tinubu da Shettima a 2027.
Shugaban Kwankwasiyya a karamar hukumar Nassarawa, Abdulaziz Gidanruwa, ya ziyarci Gwamna Abba Yusuf yayin da ake sa ran zai bar NDC zuwa APC gabanin 2027.
A labarin nan, Dan majalisar jiha mai neman takarar majalisar tarayya a Madobi/Kura/Garun Mallam ya ce duk da Kwankwaso mutumin kirki ne, dole yan takara su yi aiki.
Dan majalisar tarayya, Leke Abejide ya shirya ƙaddamar da shirin tallafa wa mazauna Kano miliyan ɗaya domin ƙarfafa tattalin arziki da goyon bayan Tinubu
Dan majalisar Tudun Wada, Sule Lawan Shuwaki, ya fice daga APC ya koma PDP, lamarin da ya sauya rabon kujerun jam’iyyun a Majalisar Dokokin Kano.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NDC ta ce wani bincike da ya gano badakalar kwangilar makaranta a jihar Kano ya tabbatar da zarginta kan gwamnati.
Ɗan takarar gwamnan Kano na jam'iyyar ADC, Ibrahim Alamin Little, ya ce zai kayar da Gwamna Abba Yusuf a 2027 tare da kawo sauye-sauye a jihar Kano.
Siyasar Kano
Samu kari