Siyasar Kano
Hon. Fahad Dankabo ya ayyana tsayawa takarar Majalisar Wakilai ta Gwarzo/Kabo a karkashin APC, tare da alkawarin tallafa wa matasa da inganta mutanen karkara.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya karbi ƙorafin ma'aikata da ke cewa an zaftare masu albashi haka kawai.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ja tawagar manyan APC inda suka mika dan ga gwamna Abba Kabir Yusuf don ya nemi takara a 2027.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta sanar da cewa a ranar 20 ga Yunin 2026 za a yi zaben cike gurbi a Kano, Kebbi, Ekiti, Enugu, Nasarawa a Najeriya.
Shugaban ƙaramar hukumar Nasarawa ya naɗa Fatima Naseer (Teemahcool) a matsayin jami’ar kula da mata bayan ta ba da haƙuri kan dambarwar bidiyon ɗaga kamfai.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi magana kan nada Murtala Sule Garo a matsayin mataimakinsa. Gwamna Abba ya ce mutum ne mai son kawo ci gaba.
A labarin nan, za a ji Abdullahi Sa'idu, shugaban ƙaramar hukumar Kiru da ke jihar Kano ya ba wa matan da ke hannunsa akalla 500 tallafin abin wanki da wanke-wanke.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon kwamishina Garba Yusuf Abubakar ya bayyana cewa zai shiga cikin jerin masu neman takarar Sanatan Kano ta Tsakiya.
A labarin nan, za a ji cewa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi hasashen dalilin da zai jawo rushewar jam'iyyar APC yayin da APC ke tara gwamnoni kafin 2027.
Siyasar Kano
Samu kari