![Matawalle v Dauda: Rikicin siyasa ya sa limamin Juma’a ya bar masallaci a Zamfara](https://cdn.legit.ng/images/560x315/d742f30642a7e566.jpeg?v=1)
Sheikh Ahmed Gumi
![Matawalle v Dauda: Rikicin siyasa ya sa limamin Juma’a ya bar masallaci a Zamfara](https://cdn.legit.ng/images/560x315/d742f30642a7e566.jpeg?v=1)
![Mawaki Lilin Baba ya ziyarci Gumi, ya bada N500,000 tallafi ga yan Falasdinu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/5614b45fc4accc66.jpeg?v=1)
![Wike: Tsohon Minista Ya Zazzagawa Ahmad Gumi Masifa Saboda Ya Taba Ministan Abuja](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6f3e6d7b3235c17d.jpeg?v=1)
![“Wike Na Da Laifinsa”: MURIC Ta Goyi Bayan Gumi Yayin Da Ya Kira Ministan Abuja ‘Shaidani’](https://cdn.legit.ng/images/360x203/41aa8635d7dbee17.jpeg?v=1)
!["Wannan Ba Gwamnatin Buhari Ba Ce", Igboho Ya Soki Gumi Kan Tinubu,Ya Gargade Shi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1ecdb4a31d86cf54.jpeg?v=1)
![Wike: Tashin Hankali Yayin da Tsohon Kakakin APC Ya Bukaci Tinubu Da Ya Kama Sheikh Gumi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/fc5c5a806d1cbccf.jpeg?v=1)
![Isra'ila/Falasdinu: Gumi Ya Dauki Matakin Kawo Taimako Yayin da Ake Gwabza Yaki da Hamas](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e2dd548ccc01ef70.jpeg?v=1)
Malamim addinin Musulunci, Sheikh Ahmed Gumi ya bude asusun ba da taimako don 'yan Falasdinu yayin da ake ci gaba da gwabza yaki tsakanin Isra'ila da Hamas.
![Sheikh Ahmad Gumi Ya Ɗebo da Zafi, Ɗan Majalisar Tarayya Ya Maida Masa da Zazzafan Martani](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b86c4033b7c46801.jpeg?v=1)
Ikenga Imo Ugochinyere, ya caccaki Sheikh Ahmad Mahmud Gumi bisa kalama. da ya yi na ƙiyayya kan Wike, ya ce bai kamata a naɗe hannu a bar abun ya wuce ba.
![Abubuwa 7 Da Sheikh Gumi Ya Fadi a Sabon Bidiyonsa Da Suka Tayar Da Kura](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e2dd548ccc01ef70.jpeg?v=1)
Shahararren malamin addinin Musulunci ya yi kaca-kaca da gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, sannan ya nemi a tsige ministan Abuja daga mulki.
![Reno Omokri Ya Yi Martani Yayin da Sheikh Gumi Ya Caccaki Wike Kan Hada Kai Da Isra’ila](https://cdn.legit.ng/images/190x107/217114006700dfc5.jpeg?v=1)
Reno Omokri ya bukaci yan Najeriya da su guji kiyayya da yada soyayya. Ya bayar da shawarar ne yayin da yake martani ga furucin Gumi kan ministan Abuja, Nyesom Wike.
![Wike: Malamin Addini Ya Bukaci Tinubu Ya Kama Gumi Kan Kalamansa, Ya Fadi Dalilai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a10cc75ab9cf40f6.jpeg?v=1)
Fasto Elijah Ayodele ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya kama Sheikh Ahmed Gumi saboda kalamansa kan ministan Abuja, Nyesom Wike a jiya Alhamis cikin karatunsa.
![Gumi: Wike Shedanin Mutum Ne, Za Mu Saka Kafar Wando Daya Da Tinubu Idan Bai Cire Shi Ba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a10cc75ab9cf40f6.jpeg?v=1)
Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, a matsayin shaidanin mutum kan tarban ambasadan Isra’ila a Najeriya a ofishinsa.
![Shehu Sani Ya Yi Zazzafan Martani Yayin da Sheikh Gumi Ya Kira Wike Da "Shaidanin Mutum"](https://cdn.legit.ng/images/190x107/832ae64feb5bc756.jpeg?v=1)
Tsohon Sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya ce maganar da Sheikh Ahmad Gumi ya yi na kiran Nyesom Wike da shaidani abu ne da ba za a amince da shi ba.
![Ba Za Ayi 8 ba: Gumi Ya 'Tona Asirin' Gwamnatin APC, Ya Nuna Tinubu ba Zai Zarce ba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ab0242966647a57d.jpeg?v=1)
Dr. Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya zargi gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da yaudarar Arewa da sunan tikitin Musulmi da Musulmi, ya caccaki Nyesom Wike.
![Juyin Mulki: Dakta Gumi Ya Fadi Inda Ya Kamata Malamai Da Sarakuna Su Fara Zuwa Maimakon Nijar](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a5cc2514701b069a.jpeg?v=1)
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Dakta Ahmad Abubakar Mahmud Gumi, ya tofa albarkacin bakinsa kan ziyarar da malaman Najeriya da sarakuna suka kai.
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari