Sheikh Ahmed Gumi
Ana cigaba da rikici tsakanin Iran da Isra'ila, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya bayyana cewa ba makamin nukiliya ne ke damun kasashen yamma.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen Malamin addinin Muslunci, Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana yadda wasu kasashen Larabawa ke kin tattara makaman nukiliya.
Saudiyya ta hana Sheikh Ahmad Gumi da wasu malamai sama da 16 shiga Madina domin gudanar da aikin Hajji. Legit ta tattaro yadda hakan ya shafi duniyar Musulunci.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi magana kan dalilin hana shi zuwa Saudiyya aikin hajjin 2025. Sheikh Gumi ya ce saboda matsayarsa kan siyasa ne.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya wakilci Bola Ahmed Tinubu wajen zuwa ta'aziyyar Marigayi Dutsen Tanshi a Bauchi.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi addu'ar Allah Ya gafarta wa Malam Idris Abdul'Aziz Dutsen Tanshi wanda ya koma ga Allah a daren ranar Juma'a.
Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ce ya rama miyagun maganganu da Nasir El-Rufa'i ya fada a kansa a baya.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya gargadi shugaba Bola Tinubu kan kama mutane saboda siyasa bayan EFCC ta kama Ferfesa Yusuf Usman na hukumar NHIS.
Kungiyar tayar da kayar baya ta IPOB ta bayyana cewa kalaman Sheikh Ahmed Gumi wani yunkuri ne na kawo karuwar ayyukan ta'addanci a shiyyar Kudu maso Gabas.
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari