Sheikh Ahmed Gumi
Ismail Hashim Abubakar dalibin ilmi ne da ya yi digiri a kasar waje. Abin da wannan Bawan Allah ya maida hankali kan wajen bincikensa shi ne Ja’far Mahmud Adam.
Fitaccen malamin addinin Musulunci Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya bayyana wasu dalilai guda biyu da suka sa Tinubu bai wa sama da sojoji 100 umarnin.
Sheikh Gumi ya bayyana cewa, zai iya jagorantar sulhu tsakanin 'yan bindiga da gwamnati a yanzu. Ya bayyana dalilinsa na fadin hakan da yadda za a yi sulhun.
Za ayi karar Tukur Mamu a babban kotun tarayya mai zama a garin Abuja kwanaki bayan an cafke shi. Jaridar nan ta Daily Nigerian ta fitar da irin wannan labari.
Allah ya yiwa mataimakin limamin masallacin Sultan Bello na Kaduna, Mallam Isa Ibrahim Rasuwa. Marigayin ya rasu ne da safiyar yau Laraba a wani asibitin Kaduna
Cibiyar ICICE ta shirya wani zama na musamman domin tattaunawa a kan makomar al’umma bayan zabukan da za a shirya a Najeriya, mun tattaro wainar da aka toya.
Labarin da muke samu yanzu haka ya nuna cewamahaifiyar fitaccen Malamin addinin Islaman nan Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ta riga nu gidan gaskiya a Abuja.
Shahararren Malamin addinin musulincin nan na jihar Kaduna, Sheikh Dakta Ahmad Gumi, ya roki Musulmai su hada kai su zabi yan takara masu nagarta a zaben 2023.
A juma'arnan ne dai wani abin al ajabi ya faru wanda ya daurewa kowa kai, shine yadda wasu mutane suka tada hautsini a masallacin marigayyi Dr Ahmed dake T/yola
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari