
Ilmin Sakandare a Najeriya







Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire wato JAMB, ta sha samun dalibai da dama da laifukan buga sakamako na bogi a tsawon shekarun da ta.

Rotimi Amaechi ya kammala karatun digirin farko daga jami’ar Baze. Tsohon Ministan sufurin na tarayya ya samu shaidar LLB tare da sauran dalibai da aka yaye.

Rabiu Kwankwaso mai neman shugabancin Najeriya a inuwar NNPP ya yi alkawarin bunkasa ilmi. ‘Dan takaran shugaban kasar yace gwamnatinsa za ta tallafawa matasa.

Da yake taron UNGA a Amurka, Sarkin Kano na 14, Muhamadu Sunusi, ya yi kakkausar suka ga gwamnati mai ci ta jam’iyyar APC da cewa sam ba ta martaba ilimi ba.

Badamasi Lawal, kwamishinan ilimi na Katsina, ya ce dalibai mata sunnuna kwazo fiye da maza a jarabawar kammala sakandare ta Afirka ta Yamma WASSCE a 2021.

Malam Adamu Adamu yana ganin Gwamnatin Goodluck Jonathan tayi wa ASUU alkawarin da ta fi karfin ta, ya zargi Jonathan a kan matsalar yajin-aikin ASUU a Najeriya

Mutum 137 daga cikin ma'aikatan gwamnati masu matsayin daraktoci ne suke jiran samun karin girma zuwa matsayin shugabannin makarantun sakandaren tarayya kasar.

Wata daliba mace yar makarantar Khalifa International Model School, Fatima Suleiman, wacce ta rasa kafarta daya a lokacin da wani dalibi ya buge ta da mota a ra

Jihar Kano - Isah Barde, matashi dan shekara 17 da ya kammala karatunsa na sakandare a jihar Kano, ya kera ‘Robot’ daga tarkace, inda ya yi amfani da kwali, bu.
Ilmin Sakandare a Najeriya
Samu kari