![Cikakken jerin kasashe 10 da ilmin boko ya fi yawaita a duniya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/e740fd9c396e06fe.jpeg?v=1)
Ilmin Sakandare a Najeriya
![Cikakken jerin kasashe 10 da ilmin boko ya fi yawaita a duniya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/e740fd9c396e06fe.jpeg?v=1)
![Rugujewar gini kan dalibai: Gwamnatin Filato ta sanar da ranakun zaman makoki](https://cdn.legit.ng/images/560x315/728807c4d7acc181.jpeg?v=1)
![Gwamna ya kori shugabannin makarantun sakandare 7, sun karɓi kuɗi daga ɗalibai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/64dfc0b23ad3b50d.jpeg?v=1)
![Matakai 10 da Gwamna Abba ya dauka wajen ayyana dokar ta baci a kan ilmi a Kano](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8a8ff665ce245984.jpeg?v=1)
![Shirin ba dalibai rance: Gwamnatin Tinubu ta bayyana daliban da za su amfana](https://cdn.legit.ng/images/360x203/4db3fa646ffb2e07.jpeg?v=1)
![Digiri dan Kwatano: Gwamnatin tarayya ta juyo kan masu takardun bogi a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/698082af3f542875.jpeg?v=1)
![Batun ba dalibai rance ya bi ruwa: Gwamnatin Tinubu ta dakatar da shirin aron kudin karatu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d8b238fa575ec103.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ta dage kaddamar da shirin ba daliban Najeriya lamuni mara ruwa don karatunsu.
![An shiga jimami yayin da dalibi ya rasa ransa a Abuja, an fadi dalili](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e1e0bfd019fbcbce.jpeg?v=1)
Wani dalibin makarantar sakandiren gwamnati da ke birnin tarayya Abuja, ya rada ransa. Dalibin ya bar duniya ne bayan ya taka wayar wutar lantarki.
![Tashin hankali yayin da sabuwar cuta ta kashe dalibai 20 a jihar Arewa, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1cba060a4f0cc330.jpeg?v=1)
Rahotanni sun tabbatar da bullar wata sabuwar cuta da ake tunanin sankarau ce a jihar Yobe. Bullar cutar ya jawo sanadiyyar rasuwar dalibai 20 har lahira.
![Wike ya fitar da naira biliyan 30.9 don yin wani babban aiki a Abuja](https://cdn.legit.ng/images/190x107/909153274285d5cf.jpeg?v=1)
Ministan babban birnin tarayya (FCT) Nyesom Wike ya amince a fitar da naira biliyan 30.9 don gyara akalla makarantu 62 a fadin birnin Abuja kafin watan Mayu.
![Jama'a sun shiga tashin hankali gobara ta kame wasu makarantun sakandare a Anambra](https://cdn.legit.ng/images/190x107/16ec39c205a43237.jpeg?v=1)
An ruwaito yadda wata mummunar gobara ta kama wasu makarantun sakandare a jihar Anambra. An alanta tashin wutar da lamarin da ke da alaka da hunturu.
![Ana kukan ba kudi, Wike zai gina katafariyar makarantar sakandare a Abuja, za ta lakume N1.7bn](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8efd1053b7476491.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta ce za ta gina wata makarantar sakandare ta zamani a Abuja, wacce za a kashe naira biliyan 1.7 wajen gina ta, kuma a cikin shekara daya.
![Dalibi ya gwangwaje tsohon malaminsa da kyautar sabuwar mota da kudin mai na wata 12](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8a55dcdf293ca6b2.jpeg?v=1)
A wani abin nuna godiya ta samun ilimi, wani dalibi ya ba tsohon malamin sa kyautar sabuwar a jihar Anambra. Ya kuma ba shi kyautar N100,000 ya sha mai.
![Gwamnan Taraba ya saka sabon sharadin daukan malaman sakandare aiki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/64a5db6708d7fbf7.jpeg?v=1)
Gwamna Agbu Kefas ya ce nan gaba kadan za a dakatar da daukar masu kwalin NCE aikin koyarwa a jihar Taraba, sai kana da kwalin digiri na daya ko na biyu.
![Kwararru sun bayyana dalilai 5 da suka sa yara ke shan wahala a darasin lissafi a makaranta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a2e7ce7b020bfa27.jpeg?v=1)
Masana harkokin ilimi sun fitar da wasu muhimman dalilai da suka sa ilimi ya gaza a Najeriya musamman a makarantun firamare da yara ba sa iya karatu.
Ilmin Sakandare a Najeriya
Samu kari